Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Business

IMG 085138 02725 1751442742005
Business, English

Breaking: Nigeria’s economy grows 3.7% in H1

Posted onJuly 2, 2025July 2, 2025

The Nigerian economy is estimated to have grown by about 3.7 per cent in the first half of 2025, driven by improved business conditions and …

IMG 20250622 WA0022
Business, English

Coalition of Northern States Chambers of Commerce, Industry, Mines and Agriculture (CONSCCIMA) Congratulates Jani Ibrahim, mni

Posted onJune 22, 2025June 22, 2025

A New Era for NACCIMA and the Organized Private Sector: Coalition of Northern States Chambers of Commerce, Industry, Mines and Agriculture (CONSCCIMA) Congratulates Jani Ibrahim, …

FB IMG 1749118326339
Business, English

Tea Trademarks Dispute: Kano Businessman Claim Harassment

Posted onJune 5, 2025June 5, 2025

A young businessman from Kano State, Yusuf Imam Yahaya, has spoken out about his six-year struggle against what he describes as oppression, injustice, and attempts …

IMG 20250211 113541
Business, English

ICYMI: First phase implementation of Nigeria’s $210m SAPZ project unsatisfactory, says AfDB

Posted onFebruary 11, 2025February 11, 2025

The African Development Bank (AfDB) has described the overall performance of the first phase of Nigeria’s $210 million special agro-industrial processing zone (SAPZ) programme as …

IMG 20250129 083548
English, Nigeria

NECA: Collaboration, others will address economic challenges

Posted onJanuary 29, 2025January 29, 2025

By Aisha Salisu Ishaq The Director-General, Nigeria Employers’ Consultative Association (NECA), Mr Adewale-Smatt Oyerinde, has called for collaboration, sustainability and the strategic engagement of Nigerians …

Labarai

Yadda Naira Ta Haura N742/ Akan $ A kasuwa, Dai Dai Lokacin Da Karancin FX Ke Ci gaba A Kasar

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Naira ta fadi kasa da Naira 742 akan kowacce dala a daidai bangaren kasuwar canji (FX), wacce aka fi sani da Black …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Daukaka ta saki shugaban kungiyar IPOB Nnamdi Kanu

Posted onOctober 13, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja, babban birnin tarayyar Nigeria a ranar Alhamis ta amince da daukaka karar da ake tsare …

Labarai

Wata Kotu Ta Ba Da Karin Lokaci Don Muhawara Kan Mallakar Bindiga Ga Al’umma

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Sabuwar dokar ta birnin New York za ta ci gaba da aiki a halin yanzu bayan da wata kotun daukaka kara ta …

Economic, Labarai

Zargin Damfarar Biliyan 5: AGF Ya Bawa EFC Damar Gurfanar Da Stella Oduah Da Sauransu

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF), Abubakar Malami, ya baiwa Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) izinin gurfanar da tsohon Ministan …

Labarai

Dubun Wasu Korarrun Ma’aikatan Ta Cika, Bayan Da Suka Yi Wa Tsohon Shugabansu Barazanar Garkuwa Ko Ya Biya N5m

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito bayan da dubun wasu mutane uku da ake zargi da yunkurin sace tsohon ma’aikacin su, Ifenuga Olayinka, bayan ya kore su a …

Economic, Labarai

Dubun Wani Mai Unguwa Da Ke Siyar Da Ruwan Rijiyar Al’umma Ta Cika A Kano

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito ana zargin Mai-unguwar Kuwet da ke yankin Rimin Kebe, Ƙaramar Hukumar Ungoggo a jihar Kano da kaifin sayar da ruwan rijiyar al’ummar …

Labarai

Burina Shine Kare Martabar Jihar Kano Duba Da Yadda Ake Mata Fyade- Muhyi Magaji

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce ba wai NNPP ke …

Labarai

Ibtila’i! Wasu Ƴan’uwa Biyu Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rugujewar Wani Gini A Jihar Kano

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan uwa biyu masu shekaru 15 da 11 sun mutu a ranar Juma’a sakamakon ruftawar wani bene mai hawa daya a …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Iya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Da Ba Za A Iya Cimmawa Ba, In ji Buhari

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito yayin da kungiyar malaman jami’o’i ta shiga yajin aikin wata takwas, shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a ranar Juma’a, …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Ayyana Ranar Hutun Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Wannan Shekarar

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, yana taya daukacin al’ummar Musulmi na gida …

Labarai

In Da Ranka! Wani Ɗalibin Ya Siyar Da Kodar Domin Ya Siyawa Budurwarsa iPhone 14

Posted onOctober 4, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito Wani matashi dan Najeriya ya sayar da kodar sa domin ya samu sabuwar wayar iPhone da aka saki a farashin sama da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Da Dumi Duminsa!Gwamnatin Tarayya Ta Yiwa Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, Kishiyoyi

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyoyin Ilimi Biyu Bayan Tsangwama da Tattaunawa, wanda ba a samu sakamako mai kyau ba, Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya, a ranar …

Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Ceci Rayuka 72, Da Dukiya Ta 38,600,050.00

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Karkashin Jagorancin Darakta Alh. Hassan Ahmad Muhammad ta bayyana cewar a watan Satumba 2022, hukumar kashe …

Labarai

Dubun Wasu Barayi Da Suka Sungume Motar Limamin Juma’a Ta Cika

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta yi nasarar cafke barayin da suka sace motar limamin Masallacin Juma’a na ITN Zangon Shanu dake …

Gobara, Labarai

Wata Gobarar Da Ta Tashi Tsakar Dare Ta Ƙone Gidaje Tare Da Wani Ɗan shekara 50

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito wani ibtila’i ya faru a ranar Lahadi, yayin da wani mutum da har yanzu ba a kai ga gane ko wanene ba …

Posts pagination

1 2 3 … 11 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab