Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani DSP, Da Wasu ‘Yan Sanda 3 A Yayin Wani Farmaki

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Sama da Sa’o’i 24 Bayan Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda (DSP) da wasu jami’ai uku; Hukumomin ‘yan sanda …

Labarai

Burina Shine Kare Martabar Jihar Kano Duba Da Yadda Ake Mata Fyade- Muhyi Magaji

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce ba wai NNPP ke …

Labarai

Dubban Mutane Ne Suka Rasa Matsugunansu Yayin Da Ambaliyar Ruwa Ta Lakume Rayuka Da Dama

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito dubban mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon ambaliya da ta mamaye Abacheke a karamar hukumar Ohaji/Egbema ta jihar Imo. Alfijr Labarai Wannan …

Labarai

Wasu Ƴan Bindiga Sun Kashe Shugaban Matasan Jam’iyyar APC

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun kashe Lucky Idoko, shugaban matasan jam’iyyar APC a jihar …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su Ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Lahadi A wapa

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

  Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Lahadi   Alfijr Labarai 1. Dollar zuwa Naira Siya = 728 …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Cafke Fiye Da Kwayoyin Tramadol Na Miliyan 2.4 Daga Pakistan A Filin Jirgin Saman Lagos.

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, an daure wani mutum tsawon shekaru 7 a gidan yari, yunkurin da kungiyarsa ta yi na shigo da Tramadol a salon fasa-kwaurinta …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Najeriya Na Neman Gwamnoni Su Saki Kashi 30 Daga Cikin Fursunoni A Jihohinsu

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida na Najeriya ya ce yana shirin ganawa da gwamnonin jihohi na ƙasar don cimma matsaya kan sakin aƙalla …

Labarai

Yadda Fasihan Wasu Yara Mawaka Yan Baiwa Suka Yi Gangami Suka Yi Waƙar Bestie

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu yara yan baiwa sun yi hadin guiwa wajen rera wata waƙa mai suna Bestie Alfijr Labarai Waƙar Bestie ta zo ne …

AKTH, Labarai

Rikici: Ma’aikatan AKTH Sun Yi Barazanar Fara Yajin Aiki A Asibitin

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, ma’aikatan lafiya a karkashin kungiyar hadin gwiwa ta bangaren lafiya (JOHESU) sun yi barazanar shiga yajin aiki bisa ko in kula da …

Labarai

Ibtila’i! Wasu Ƴan’uwa Biyu Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rugujewar Wani Gini A Jihar Kano

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan uwa biyu masu shekaru 15 da 11 sun mutu a ranar Juma’a sakamakon ruftawar wani bene mai hawa daya a …

Labarai

Karancin Man Fetur: IPMAN Da NNPC Sun Shirya Kawar Da Matsalar Mai A Najeriya- Danmalam

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya IPMAN, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri yayin da ake kokarin shawo …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Iya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Da Ba Za A Iya Cimmawa Ba, In ji Buhari

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito yayin da kungiyar malaman jami’o’i ta shiga yajin aikin wata takwas, shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a ranar Juma’a, …

Labarai

Mutane 27, Aka Harbe Ma’aikatan Kamfanin Dangote Cement A Yayin Rufe Masana’antar

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an kamfanin Dangote Plc sun bayyana cewa ma’aikatan kamfanin su 27 ne aka harbe a lokacin da wasu ‘yan daba dauke da …

Labarai

Mutane 66 Suka Rasa Ransu Sakamakon Shan Wani Maganin Tari A Kasar Gambia

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito wani gurbatattun magunguna hudu na da nasaba da raunin koda, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya. Alfijr Labarai Majalisar Binciken Likitoci ta …

Labarai

Gwamnatin Kogi Na Shirin Ƙwace Kamfanin Siminti Na Obajana Daga Hannun Dangote

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Kogi ta fara ɗaukar gaɓaran ƙwato kamfanin siminti na Obajana daga hannun kamfanin siminti na Dangote. Alfijr Labarai Kudurin gwamnatin na …

Labarai

Shugaban Amurka Joe Biden Ya Yiwa Duk ‘ƴan Wiwin Ƙasar Afuwa

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito shugaba Joe Biden ya fitar da wata sanarwa a shafinsa na Twitter ranar Alhamis cewar ya yi afuwa ga duk Amurkawan da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Ayyana Ranar Hutun Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Wannan Shekarar

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, yana taya daukacin al’ummar Musulmi na gida …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kubutar Da Wasu Mutane 9 Da Aka Shirya Yin Safararsu Zuwa Kasashen Waje Daga Kano

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ceto mutane 9 da aka yi garkuwa da su bayan wani samame da suka kai a …

Labarai

Yadda Kudaden Waje Suke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Alhamis

Posted onOctober 6, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 728 / Siyarwa = 733 Pounds zuwa Naira Siya …

Labarai

Abba Gida Gida Ya Jinjinawa Malamai Bisa Gudummawar Da Suke Bayarwa Ga Al’umma

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar NNPP Engr. Abba K. Yusuf a ranar malamai ta duniya a wannan shekara ta 2022, …

Posts pagination

‹ 1 … 217 218 219 220 221 … 261 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab