Tuni Sojoji Suka Mamaye fadar shugaban ƙasar inda Suka kama Harɓe-Harɓe
A yanzu haka Sojojin Kasar Ivory-Coast sun mamaye fadar Shugaban Kasa a wani yankurin da suke na kifar da Gwamnati
Sai dai Sojojin Kasar Faransa da suke aiki a cikin Kasar sun kai agajin gaggawa don su hana ju*yin mulkin, ana ta musayen wuta tsakaninsu da Sojojin Ivory Coast
Shugaba Kasar ta Ivory-Coast Alassane Ouattara wanda ya shafe shekaru 15 akan mulki ba’a san halin da yake ciki ba a halin yanzu.
Tuni wasu sassan al’ummar ƙasar suka fara murna da wannan yunkuri
Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news ku shiga nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/KoLt2IMlnQfJPP6zNrcNKD