Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Ahmed Musa a matsayin sabon janar manajan ƙungiyar ƙwallon kafa ta Kano Pillars.
Sanarwar na kunshe ne ta bakin mai magana da yawun gwamnan Sanusi Bature Dawakinya bayyana a Yau ne Juma’a
Musa mai shekaru 32 shi ne kyaftin ɗin tawagar Super Eagles ta Nijeriya, duk da dai bai faye buga wa ƙungiyar wasanni ba a ‘yan shekarun nan.
Masu nazari kan harkokin ƙwallo a Nijeriya na ganin wannan sabon muƙami zai iya zama dadlilin da Ahmed Musa zai yi ritaya daga ƙwallon ƙafa.
Ɗan wasan dai ya taka rawa sosai a harkokin ƙwallo da cigaban matasa a ƙasar, kuma a yanzu yana buga wa ƙungiyar ta Kano Pillars wasa bayan dawowarsa Nijeriya
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/KoLt2IMlnQfJPP6zNrcNKD