Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudaden karbar Passport din Najeriya daga ranar 1 ga Satumba
Alfijir labarai ta ruwaito hakan ya fito ne ta bakin mai magana da yawun hukumar shige da fice ta kasa (NIS), DCI Kenneth Udo, a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.
A cewarsa, daidaita kudaden na daga cikin kokarin gwamnati na tabbatar da inganci da tsaron Passport din Najeriya.
Yanzu farashin “passport” da ake yi N35,000 mai shafuka 32 na tsawon shekaru 5 ya koma N50,000. Sai kuma “passport” mai shafuka 62 na shekaru 10, ya tashi N70,000, ya koma N100,000.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj