Wata Sabuwa Yan Daba Sun Tarwatsa Masu Zabe A Kano

Alfijr ta rawaito Wasu da ake zargin ‘Yan Daba ne sun Tarwatsa masu zabe a Kadawa dake karamar hukumar Ungogo Kano

Masu zabe da jami’an wucin gadi sun tsorata yayinda wasu suka fara ficewa

Sai dai daga bisani jami’an tsaro sun kai dauki makarantar, yanzu haka ana kokarin ganin an cigaba da zabe

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/KrigvNKcneVBHxctLUQ0ux

One Reply to “Wata Sabuwa Yan Daba Sun Tarwatsa Masu Zabe A Kano”

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *