Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Weight loss supplements

Labarai

Yadda Wani Azzalimin Malamin Makarantar Allo Ya Ragargaza Yaro Dan Shekara 8

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Nasir Salisu Zango na cewa, labarin da ya motsa min Zuciya… Yaro ne karami wanda a fuska ban yi zaton ya haura …

Labarai

DA Ɗumi Ɗuminsa! ‘Yan Bindiga Sun Hana Jirgin Sama Tashi, Sun Kuma Kashe Ma’aikaci Daya A Kaduna

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin filin jirgin sama na Kaduna ya barke yayin da ‘yan bindiga suka hana jirgin sama tashi kuma sun kashe ma’aikaci daya. …

Labarai

Yadda Alƙali Aminu Gabari Ya Karbi Cin Hanci Ta Hanyar Banki Daga Mai Korafi

Posted onMarch 20, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wani babban alkalin jihar Kano, mai shari’a Aminu Gabari, an yi zargin cewa ya tilasta wa wani mai kara a wata …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Kotu Ta Umurci AGF Malami Da Ya Cire Sashe Na 84(12) Daga Cikin Dokar Zabe

Posted onMarch 18, 2022

Alfijr ta rawaito babbar kotun tarayya da ke zama a Umuahia, jihar Abia ta umurci babban lauyan gwamnatin tarayya da ya gaggauta soke sashe na …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano. Ta Rusa Chamber Of Commerce, Ta Kafa Kwamitin Riko

Posted onMarch 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta ba da umarnin rusa shugabannin kungiyar ‘yan kasuwa, masana’antu, ma’adinai da noma ta Kano (KACCIMA), ba tare …

Labarai

Hukumar Kiyaye Hadaruka FRSC Ta koka Kan Tukin Ganganci Dake Karuwa A Titin Kano Zaria

Posted onMarch 16, 2022

Alfijr  Hukumar kiyaye hadari ta kasa FRSC reshen jihar Kano, ta ce titin Kano zuwa Zaria ya kasance wurin da hukumar ke fuskantar kalubalen masu …

Labarai

Da Dumi Duminsa! Kotua Ta Soke Belin Dan Sarauniya Ta Ba Da Umarnin A Kama Shi

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr Yanzu-yanzu: Kotu ta soke belin Ganduje, ta kuma ba da umarnin a kama shi Kotun Majistare ta Jihar Kano mai lamba 58 karkashin jagorancin …

Labarai

ASUU Ta Kara Tsawaita Yajin Aikinta Da Sati Takwas (8)

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kungiyar ASUU, ta sanar da tsawaita wa’adin yajin aikin da suka tafi zuwa makwanni 8 sakamakon rashin cimma matsaya da gwamnati …

Labarai

Yan Kwankwasiyya sun yi taron shan kayan marmari a Kano Don Murnar NNPP

Posted onMarch 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito magoya bayan tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso sun gudanar da wani taro na shan kayan ƴaƴan lambu da …

Labarai

Dubun Wata Gurguwar Karya Ta Cika, An kamata tana bara A Kan Keke

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito an kama wata matashiyar yarinya ranar Lahadi 13/93/2022 da ke karyar gurgunta tare da zama kan keken guragu dubunta ya cika …

Labarai

An Gudanar Da Gagarumar Zanga-zangar Lumana A Maiduguri

Posted onMarch 12, 2022March 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito al’ummar Maiduguri sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karuwar ayyukan miyagun laifuka Wasu mazauna gidan Shagari Low-cost da ke Maiduguri …

Labarai

Shugaban Yan jaridun (internet) Na Kano, Yayi Kira Ga ‘Yan kungiyar, Kada Su Bari Ayi Amfani Dasu Wajan Yada Labaran Karya

Posted onMarch 12, 2022March 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban yan jarida masu wallafa labarai a yanar gizo, (internet) reshen jahar Kano, Hisham Habib, yayi kira ga ‘ya’yan kungiyar da …

Labarai

YADDA NISABIN ZAKKA DA SADAKI DA DIYYAR RAI YAKE A HALIN YANZU

Posted onMarch 11, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Shari ah ta jihar Kano ta rawaito yadda nusabin zakka, sadaki da diyyar rai yake ta bana kamar yadda ta …

Labarai

Dan Kano ya Zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers).

Posted onMarch 10, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Injiniya Mustafa Balarabe Shehu Bakano na farko ya zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers). An zabe shi …

Labarai

Sarkin Kano Ya Kaddamar Da Kamfanin Abincin Gina Jikin Yara, Na Marigayi Sani Dangote

Posted onMarch 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito taron wanda ya gudana a ranar Talata 8 ga watan Maris 2022 ya samu karramawa daga manyan baki daga ciki da …

Labarai

An kama Danbilki Bisa Zargin Bata Sunan Gwamna Kan Bada Cin Hanci

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kotu a Kano ta tura keyar Abdulmajid Danbilki Kwamanda daya daga cikin jiga-jigan APC a jihar a gidan zuwa 15 …

Labarai

Kotu Ta Cire Gwamna Ebonyi Da Mataimakinsa

Posted onMarch 8, 2022March 14, 2022

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talata, ta kori Gwamna David Umahi na Jihar Ebonyi da Mataimakinsa, Dr Eric Kelechi Igwe, …

Labarai, Saudi Arabia

Saudiyya Ta Bawa Yan Najeriya Da Sauran kasashe 16 Damar Aikin Umrah

Posted onMarch 5, 2022March 14, 2022

Alfijr Labari d Alfijr ta rawaito Ma’aikatar harkokin cikin gida ta kasar Saudiyya a yau Asabar da daren nan ta janye dakatarwar da ta sanya …

Labarai

Gobara ta Lakume kayayyakin Sama da Miliyan N18m A Dakin Ajiyar SEMA, A jihar Kano

Posted onMarch 4, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, wata gobara da ta tashi da yammacin ranar Juma’a a dakin ajiyar kayan agajin gaggawa na jihar Kano (SEMA), ta lalata …

Gwamnatin Kano, Labarai

Yadda NLC da Gwamnatin Kano Suka Tashi Dutse A Hannun Riga akan albashin watan Fabrairu

Posted onMarch 3, 2022March 3, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar kwadago ta Najeriya reshen Kano da sauran kungiyoyi sun gaza cimma matsaya da gwamnatin jihar Kano kan tsarin biyan albashin ma’aikatan …

Posts pagination

‹ 1 … 18 19 20 21 22 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab