Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Nijeriya

Labarai

Allah Daya: Tunkiya Ta Haifi Dan Mutum A Garin Kano

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito da safiyar yau ne aka tashi da wani abin al’ajabi a unguwar sabuwar Gandu cikin birnin kano. Inda aka samu wata Tunkiya …

CBN, Labarai

CBN Ya Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu Kan Ci Gaba Da Karɓar Tsoffin Kuɗi

Posted onMarch 14, 2023March 14, 2023

Alfijr ta rawaito babban bankin Najeriya, CBN, ya bi Umarnin kotun koli inda ya ce za a ci gaba da kashe tsoffin takardun Naira na …

Labarai

Babban Supeton Yan Sanda Ya Canja Aiko CP Feleye Kano, Ya Turo Wani Sabo

Posted onMarch 14, 2023March 14, 2023

Alfijr ta rawaito Babban Sufeto Janar na ‘yan sanda Alkali Baba ya soke aikin da Feleye Olaleye ya yi a matsayin kwamishinan ‘yan sandan Kano. …

Labarai

Da  Ɗuminsa: CBN Ya Buƙaci Bankunan Da Su Riƙa Fitarwa Da Karɓar Tsofaffin Takardun Kuɗin Naira

Posted onMarch 13, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan babban bankin na CBN, Godwin Emefiele ya bayar da wannan umarni a taron kwamitin bankunan da aka gudanar a ranar Lahadi, …

Labarai

Ibtila’i : ‘Yar Majalisar Dattawa Ta Farko A Najeriya Ta Rasu Tana Da Shekaru 79

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Franca Afegbua ta rasu tana da shekaru saba’in da tara. A cewar wata majiya mai tushe, Afegbua ya rasu ne a ranar …

Labarai

Ibtila’i : Yan Bindiga Sun Sace Mutune Tara A Birnin Tarayya Abuja

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito ‘Yan bindiga sun kai hari tare da sace wasu mutum tara a rukunin gidaje na ‘Grow Homes’ da ke unguwar Kubwa a …

Labarai

An Ɗaure Wasu Kusoshin PDP 2 A Gidan Gyaran Hali Bisa Badakalar Miliyan 142

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Bauchi ta yanke wa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP a jihar Bauchi, Saleh Hussaini Gamawa da Aminu …

Labarai

Sanata Barau Ya Gana Da Ƴan Majalisa 70 Kan Takarar Shugabancin Majalisar Dattawa

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Daya daga cikin masu neman kujerar shugaban majalisar dattawa Sanata Jibrin Barau na jam’iyyar All Progressives Congress ya karbi bakuncin zababbun sanatoci …

Labarai, Zamfara

Ƴan Sanda Sun Ceto Mutun 14 Bayan Kwashe Kwanaki 68 Hannun Ƴan Bindiga

Posted onMarch 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun sami nasarar ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su, bayan …

Labarai

Ibtila’i: Wani Fitaccen Ɗan Jarida Ya Mutu Akan Hanyarsa Ta Zuwa Gabatar Da Shiri

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito Wani shahararren mai gabatar da shirye-shirye a gidan rediyo mai zaman kansa na Ibadan, Fresh FM Nigeria, wanda aka fi sani da …

Labarai

Innalillahi wa inna ilaihir rajiun
Allah Ya Yiwa Alh Sani Dahiru Yakasai SDY Rasuwa

Posted onMarch 9, 2023

Allah yayiwa Alh Sani Dahiru yakasai (SDY) rasuwa, a yau Alhamis. Za ai janaizarsa a gobe juma’a da misalin karfe takwas na safe 8:00am a …

Labarai

Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Bada Dama Ayi Zaben Gwamnoni Da Katin Zabe Na Wucin-Gadi

Posted onMarch 9, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito a ranar Alhamis wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta …

Labarai

Ibtila’i: Mutane Da Dama Sun Mutu Wasu Sun Jikkata Yayin Da Motar BRT Ta Yi Karo Da Jirgin Ƙasa A Lagos

Posted onMarch 9, 2023

Alfijr ta rawaito Mutane biyu sun mutu wasu da dama kuma sun jikkata bayan da wani jirgin fasinja ya murkushe wata motar ma’aikatan gwamnatin jihar …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa : INEC Ta Dage Zaben Gwamna Da ‘Yan Majalisun Jiha

Posted onMarch 8, 2023March 9, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kammala shirye-shiryen dage zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisun Jiha da aka shirya …

Labarai

INEC Za Ta Sake Gudanar Da Zabe A Mazabar Tarayya Doguwa/Tudun Wada

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) za ta gudanar da nata zaben a mazabar Doguwa/Tudun Wada, a Kano. Jami’in zaben …

Labarai

Takaitaccen Tarihin Marigayi Alh Musa Musawa

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito ƴa ga Alh Musa Musawa wato Barasta Hannatu ta bada tarihin mahaifinta cewar: An haifi Marigayi Alh Musa a Bichi, jihar Kano …

Labarai

INEC Ta Bayyana Wuraren da za a sake zaɓen sanatoci a Najeriya

Posted onMarch 7, 2023March 10, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta fitar da jadawalin zaɓaɓɓun sanatocin da suka yi nasara a zaɓen ranar 25 …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi 13,125kg, Da Mutane 793

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta kama kilo 13,125 na miyagun kwayoyi tare da cafke mutane 793 a babban …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Ƙasa (INEC) Ta Dakatar Da Wani  Kwamishinan Zabe

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …

INEC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab