Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Music notes

Labarai

An Rufe Shahararren Kantin Jabi Lake Mall Da Ke Abuja Bayan Da Amurka Ta Sanar Da Harin Ta’addanci

Posted onOctober 27, 2022

Alfijr ta rawaito Katafaren Kantin nan dake birnin Tarayya Abuja Jabi, Lake Shopping Mall sun rufe bayan sanarwar ta’addancin da ofishin jakadancin Amurka suka sanar …

Labarai

Ɗan China Ya Musanta Kashe Ummita A Kano, Yace Kalan Sharri Ne Kawai,

Posted onOctober 27, 2022

Alfijr ta rawaito bayan gurfana a yau Alhamis gaban mai shari’a, Dan China da ake zargi da kisan Bazawararsa Ummukhulsum (Ummita) a Jihar Kano ya …

Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wasu Daliban Najeriya Bayan Komawa Makaranta Daga Yajin Aikin ASUU

Posted onOctober 27, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da ake kyautata zaton sun sace daliban jami’ar Nsukka (UNN) da dama da ke komawa makarantar bayan yajin aikin …

DSS, Labarai

Yadda Jami’an DSS Dana Amurka Suka Kama Wasu Ƴan Ta’adda A Birnin Tarayya Abuja

Posted onOctober 27, 2022October 27, 2022

Alfijr ta rawaito Adewale Adenaike, shugaban kamfani na 3, Trademore Estate, babban birnin tarayya (FCT), ya bayyana yadda jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) da …

Labarai

DA Ɗumi Ɗumins Babban bankin Najeriya Ya Fitar Da Fasalin Sake Takardun Kudi Na N200, N500 Da N1,000

Posted onOctober 26, 2022

Alfijr ta rawaito babban bankin Najeriya CBN ya ce zai sake fasalin kudin N200, N500 da N1,000 bi da bi. Alfijr Labarai Gwamnan babban bankin …

Labarai

Wani Dan takarar Majalisa, Ya Tallafawa Al’Ummarsa Da Kuɗi Da Kofunan Shan Shayi

Posted onOctober 26, 2022

Alfijr ta rawaito Hon Adamu Ibrahim Na’ibbi (Yayaji) Dan takarar Majalisan cikin garin Potiskum ne a karkashin Inuwar Jam’iyyar People Democracy Party PDP a zaben …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Karyata Sanarwar Tsaro A Najeriya Da Ofisoshin Jakadancin Kasashen Waje Ke Ikirari

Posted onOctober 25, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta nuna rashin amincewa da sanarwar tsaro da wasu ofisoshin jakadanci a kasar suka fitar kwanan nan kan Najeriya. Alfijr …

Labarai

Hukumar INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zaben Gwamna A Jihohi Uku

Posted onOctober 25, 2022

Alfijr ta rawaito za a gudanar da zaben gwamnonin jihohin Imo, Bayelsa da Kogi a ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023, kamar yadda hukumar zabe …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! BBC Ta Karyata Cewar Zata Rufe Shashinta Na Hausa.

Posted onOctober 25, 2022

Alfijr ta rawaito bayan yadda wasu kafafen watsa labarai suka cika da wasu labarun cewar BBC zasu rufe shashinsu na Hausa bayan kafuwarsa sama da …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su ka Ɗan Sauko A Kasuwar Canji Yau Talata

Posted onOctober 25, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Talata a Kasuwar shinku ta Wapa   Alfijr …

Kannywood, Labarai

Bola Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Kannywood kyautar Miliyan 50

Posted onOctober 25, 2022

Alfijr ta rawaito Ɗan takarar shugaban ƙasa a APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa masana antar Kannywood kyautar naira miliyan 50 a matsayin …

Labarai, Whatsapp

Wata Sabuwa WhatsApp Ya Samu Matsala A Najeriya Da Wasu Sassan Duniya

Posted onOctober 25, 2022

Alfijr ta rawaito Manhajar Whatsapp ta tsaya cik da aiki a Birtaniya da Najeriya wasu sassan duniya. Alfijr Labarai Masu amfani da manhajar, wadda mallakar …

Labarai

Wani Mummunan Hadari Da Ya Afku Yayi Sanadiyyar Jikkatar Mutane 21

Posted onOctober 24, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar kiyaye haddura ta kasa FRSC a Niger ta tabbatar da jikkatar mutane 21 a wani hadarin mota da ya rutsa da …

Labarai

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Mai Girma Gwamnan Kano Ganduje – Kwamared Sani Tela

Posted onOctober 24, 2022

Alfijr ta rawaito Kwamared Sani Bala Tela bayan zungureriyar wasika da ya aikowa Mawaki Rarara kan danbarwarsa da Gwamna Ganduje, yanzu haka ya sake aikowa …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Amurka Ta Yi Gargadi Kan Yiwuwar Kai Hari A Babban Birnin Tarayya Abuja Nigeria

Posted onOctober 24, 2022

Alfijr ta rawaito Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya, ya ce ana fuskantar barazanar hare-haren ta’addanci a Najeriya, musamman a babban birnin tarayya Abuja. Alfijr Labarai …

Labarai

Tinubu Ya Bayar Da Tallafin Naira Miliyan 100 A Jihar Kano

Posted onOctober 23, 2022October 23, 2022

Alfijr ta rawaito Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, ya bayar da gudunmawar Naira miliyan 100 ga wadanda ambaliyar ruwa ta …

Labarai

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Mawaki Dauda Kahutu RARARA-Kwamarade Sani Tela

Posted onOctober 23, 2022October 23, 2022

Alfijr ta rawaito kwamarade Sani Bala Tela ya aikewa da Shahararren mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rarara wata wasika amma a bayyane. Alfijr Labarai Sani …

Labarai

An kashe ‘Yan Najeriya 53,418, A Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari

Posted onOctober 23, 2022October 23, 2022

Alfijr ta rawaito A kalla ‘yan Najeriya 53,418 ne suka rasa rayukansu a hannun wasu marasa gwamnati tsakanin 29 ga Mayu, 2015 zuwa 15 ga …

Labarai

Ƙasar Dubai Ta Haramtawa ƴan Najeriya Bizar Shiga Kasar Ta

Posted onOctober 22, 2022

Alfijr ta rawaito hukumomin kula da shige da fice na hadaddiyar Daular Larabawa Dubai, sun sanar da haramtawa ‘yan Najeriya takardar izinin shiga kasar. Alfijr …

AKTH, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Wata Babbar Jami’a Ta Karrama Idris Ado (Adebo) Da Lambar Dakta

Posted onOctober 22, 2022October 22, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’ar ESGT Da ke Ƙasar Benin ta gwangwaje dan gwagwarmaya nan Camarade Idris Ado (Adebo) da karramawar Dacta. Alfijr Labarai Idris Adebo …

Posts pagination

‹ 1 … 8 9 10 11 12 … 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab