Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …
Tag: Music apps
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya, NiMet, ta yi hasashen tsawa da ruwan sama daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar. Alfijr Labarai An …
Alfijr ta rawaito Farfesa Taiwo Obindo, shugaban kungiyar likitocin masu tabin hankali a Najeriya (APN), ya ce sama da ‘yan Najeriya miliyan 60 ne ke …
Alfijr ta babban Daraktan Hukumar kare Muhalli ta Jihar Bauchi, BASEPA, Ibrahim Kabir ya tabbatar da mutuwar mutane 3 sakamakon ambaliyar ruwa da ta lalata …
Alfijr ta rawaito jam’iyyar Action Democratic Party, ADP, ta kori Nasiru Koguna, ɗan takararta na gwamna a Kano, saboda ƙalubalantar maye gurbinsa da Hon Shaaban …
Alfijr ta rawaito, kimanin masu karya doka 15,568 ne suka keta dokar zama, da dokokin aiki da ka’idojin tsaron iyakoki a yankuna daban-daban na masarautar …
Alfijr ta rawaito ɗaya daga cikin tsoffin matsugunan mutane da aka adana a duniya ya lalace sosai sakamakon mamakon ruwan sama a Pakistan yayin da …
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN ta ce ta samu kashi 90 cikin 100 na aikin gyaran titin jirgin sama mai lamba …
Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Laraba Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya = 697 / Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito yadda ta kasance a Wasannin nahiyar Turai ta shekarkar 2022 Alfijr Labarai Dinamo 2 0 ChelseaDan Wasa Orisk ya bawa kungiyar sanasara …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wani jariri dan wata bakwai da mata hudu a wani hatsarin kwale-kwale a …
Alfijr ta rawaito hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta bayyana cewa mutane tara ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 10 suka samu …
Alfijr ta rawaito ta rawaito Rundunar hukumar Kwastam reshen jihar Kebbi ta ce ta kama wani mutum da ake zargi, tare da damke jarkoki 824 …
Alfijr ta rawaito Mai shari’a Ibrahim Yusuf na babbar kotun jihar Kwara, dake Ilorin ya yanke wasu teloli biyu: Jatto Mujeeb, Opeyemi Bhadmus Abdulsamad, tare …
Alfijr ta rawaito Wani matashi dan shekara 25 mai suna Ammar Ibrahim ya nutse a wani kogi a kauyen Tattarawa da ke Ƙaramar Hukumar Dawakin …
Alfijr ta rawaito akalla bindigogi 7,000 Zamfara ta siyo don rabawa ga jami’an tsaron hadi da al’umma wadanda za a tura su kauyuka domin kare …
Alfijr ta rawaito dan takarar Gwamnan Jihar Kano A Jam’iyyar Action Democratic Party, Kuma Dan Majalisar Wakilai Na Mazabar birnin Kano ta Tarayya Shaaban Ibrahim …
Alfijr ta rawaito kyaftin ɗin Real Madrid, Karim Benzema UEFA zabe shi a matsayin gwarzon dan wasan na bana. Alfijr Labarai Benzema ya lashe kyautar …
Alfijr ta rawaito kwamishinan ƴan sanda na jihar Bauchi, Umar Sanda ya ce rundunar ta kama tsohon mai kula da makamai, sakamakon faɗaɗa bincike kan …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya jajantawa iyalansa bisa rasuwar fitaccen dan kasuwa kuma hamshakin attajiri Alh. Uba. Alfijr Labarai …