Alfijr ta rawaito Mutane bakwai 7, ne suka mutu sannan daya ya jikkata a wani gini daya rufta a jihar Jigawa. Alfijr Labarai Kakakin rundunar …
Tag: Makeup brushes
Alfijr ta rawaito wani dan kasar Chinan dai na zargin Ummukulsum da yaudararsa, ta hanyar kin aurensa bayan ya Dade yana yi mata hidima. Alfijr …
Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta amince da biyan Naira miliyan 304 na alawus-alawus ga ma’aikata 287 na ɓangaren koyarwa na jami’ar Yusuf Maitama …
Alfijr ta rawaito hukumar Kula da bayanan Saudiyya da bayanan sirri (SDAIA) da hadin guiwar Google Cloud, sun sanar da wani sabon haɗin gwiwa wanda …
Alfijr ta rawaito karon farko cikin shekaru 17, tsadar farashin kayayyakin masarufi ta karu da kashi 20.5 a Najeriya a cikin watan Agusta da ya …
Alfijr ta rawaito wata kotun magistrate da ke zamanta IKeja da ke birnin Ikko ta tsare wata mata mai suna Folake Adeleye mai shekaru 34 …
Alfijr ta rawaito mataimakin Shugaban Ƙasa, Osinbajo Ya Karrama matashin da da kirkiri wata mota mai amfani da lantarki da lambar yabo ta Musamman Alfijr Labarai …
Alfijr ta rawaito hukumar kare hakkin dan adam a Najeriya, ta biya kusan dala dubu 700 diyya ga mutanen da ‘yan sanda suka azabtar da …
Alfijr ta rawaito, hukumar ba da agajin gaggawa ta Jihar Binuwai, Dokta Emmanuel Shior, ne ya bayyana hakan a Makurdi ranar Laraba a wajen rabon …
Alfijr ta rawaito Rundunar tsaron Najeriya ta Civil Defence, reshen jihar Lagos, ta tabbatar da kama wasu mutane biyar da ake zargin barayin man fetur …
Alfijr ta rawaito wasu shaidun gani da ido sun tabbatar da Kobewar wasu gidaje sakamakon harbin wata mota da jami’an Hukumar kwatsam masu kula da …
Alfijr ta rawaito Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyar NNPP Abba Kabir Yusuf ya yi karar gwamnatin Kano Abdullahi Umar Ganduje a gaban wata kotu …
Alfijr ta rawaito Kotun Masana’antu ta Najeriya ta dage cigaba da sauraron karar da gwamnatin tarayya ta shigar a gaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) kan …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …
Alfijr ta rawaito akalla fasinjoji 20 ne suka kone ƙurmus a wani haɗari da ya afku a mahaɗar Maya/Lanlate da ke Ƙaramar Hukumar Ibarapa ta …
Alfijr Ta rawaito Jami’an ’yan sanda sun gano wata hodar Iblis da ta kai fam miliyan 1.2 dai dai da Naira biliyan 72 da aka …
Alfijr ta rawaito ɗaya daga cikin tsoffin matsugunan mutane da aka adana a duniya ya lalace sosai sakamakon mamakon ruwan sama a Pakistan yayin da …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kano ta yi alkawarin fara binciken dimbin albarkatun ma’adanai a jihar. Alfijr Labarai Don haka, gwamnatin jihar ta ba da …
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN ta ce ta samu kashi 90 cikin 100 na aikin gyaran titin jirgin sama mai lamba …
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ci gaba da kakkabe abokan tattaunawar ‘yan bindigar, Tukur Mamu, tare da kama surukinsa, Abdullahi Mashi. Alfijr Labarai …