Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Makeup brushes

Labarai

Mutane 7, Ne Suka Sake Mutuwa, Daya Kuma Ya Jikkata A Wani Gini Da Ya Rufta

Posted onSeptember 17, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito Mutane bakwai 7, ne suka mutu sannan daya ya jikkata a wani gini daya rufta a jihar Jigawa. Alfijr Labarai Kakakin rundunar …

Labarai

Wani Dan Kasar China Ya Kashe Wata Budurwa A Jahar Kano

Posted onSeptember 17, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito wani dan kasar Chinan dai na zargin Ummukulsum da yaudararsa, ta hanyar kin aurensa bayan ya Dade yana yi mata hidima. Alfijr …

Gwamnatin Kano, Labarai

GwamnaGanduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami’ar Jihar Kano

Posted onSeptember 16, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta amince da biyan Naira miliyan 304 na alawus-alawus ga ma’aikata 287 na ɓangaren koyarwa na jami’ar Yusuf Maitama …

Labarai, Saudi Arabia

Saudiya Da Google Cloud Sun  ƙaddamar Da ‘Elevate’ Don Karfafa Mata 25,000

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Kula da bayanan Saudiyya da bayanan sirri (SDAIA) da hadin guiwar Google Cloud, sun sanar da wani sabon haɗin gwiwa wanda …

Labarai

Farashin Kayayyaki Ya Kara Mummunar Tsada A Karon Farko Cikin Shekaru 17 A Najeriya.

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito karon farko cikin shekaru 17, tsadar farashin kayayyakin masarufi ta karu da kashi 20.5 a Najeriya a cikin watan Agusta da ya …

Labarai

Bayan Tumurmusa Wani Dan Sanda, Wata Mata Ta Gurfana Gaban Mai Sharia

Posted onSeptember 15, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotun magistrate da ke zamanta IKeja da ke birnin Ikko ta tsare wata mata mai suna Folake Adeleye mai shekaru 34 …

Labarai

Matashin Da Ya Ƙirkiri Mota Mai Amfani Da Lantarki A Barno, Ya Shiga Kundin Tarihi

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Alfijr ta rawaito mataimakin Shugaban Ƙasa, Osinbajo Ya Karrama matashin da da kirkiri wata mota mai amfani da lantarki da lambar yabo ta Musamman Alfijr Labarai …

Labarai

An Baiwa Wadanda Yan Sandan SARS Suka Ci Zarafi Da Azabtarwa Diyya

Posted onSeptember 14, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar kare hakkin dan adam a Najeriya, ta biya kusan dala dubu 700 diyya ga mutanen da ‘yan sanda suka azabtar da …

Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 200 A Babban Sakatariyar Makurdi

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito, hukumar ba da agajin gaggawa ta Jihar Binuwai, Dokta Emmanuel Shior, ne ya bayyana hakan a Makurdi ranar Laraba a wajen rabon …

Labarai

Hukumar NSCDC Ta Kama Wasu Gawurtattun Barayi Su Takwas Da Laifuka

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar tsaron Najeriya ta Civil Defence, reshen jihar Lagos, ta tabbatar da kama wasu mutane biyar da ake zargin barayin man fetur …

Hadari, Labarai

Harbin Tankar Gas Da Jami’an Tsaro, Suka Yi, Yayi Silar Konewar Gidaje Da Shaguna

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito wasu shaidun gani da ido sun tabbatar da Kobewar wasu gidaje sakamakon harbin wata mota da jami’an Hukumar kwatsam masu kula da …

Labarai

Dan Takarar Gwamna Abba Kabir Ya Maka Gwamna Abdullahi Ganduje A Kotu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyar NNPP Abba Kabir Yusuf ya yi karar gwamnatin Kano Abdullahi Umar Ganduje a gaban wata kotu …

ASUU, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Kotu Tsakani F G. Da ASUU Kenan

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Masana’antu ta Najeriya ta dage cigaba da sauraron karar da gwamnatin tarayya ta shigar a gaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) kan …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Da ASUU Za Su Fafata Kotun Masana’antu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Haɗari Yayi Sanadin ƙonewar Mutane 20  ƙurmus

Posted onSeptember 10, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito akalla fasinjoji 20 ne suka kone ƙurmus a wani haɗari da ya afku a mahaɗar Maya/Lanlate da ke Ƙaramar Hukumar Ibarapa ta …

Labarai

Asirin Wani Gurgun Karya Daya Boye Hodar Iblis Ta N72bn A Jikin Keken Guragu Ta Cika

Posted onSeptember 10, 2022September 10, 2022

Alfijr Ta rawaito Jami’an ’yan sanda sun gano wata hodar Iblis da ta kai fam miliyan 1.2 dai dai da Naira biliyan 72 da aka …

Labarai

Amabaliyar Ruwa Tayi Sanadin Lalata Daya Daga Cikin Tsoffin Biranen duniya A Pakistan

Posted onSeptember 10, 2022September 10, 2022

Alfijr ta rawaito ɗaya daga cikin tsoffin matsugunan mutane da aka adana a duniya ya lalace sosai sakamakon mamakon ruwan sama a Pakistan yayin da …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Zata Ta Fara Aikin Neman Ma’adanai Domin Karin Cigaban Jihar

Posted onSeptember 9, 2022September 10, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kano ta yi alkawarin fara binciken dimbin albarkatun ma’adanai a jihar. Alfijr Labarai Don haka, gwamnatin jihar ta ba da …

Labarai

Hukumar FAAN Ta Samu Nasarar Kammala Kashi 90 Na Aikin Gyaran Titin Jiragen

Posted onSeptember 9, 2022September 9, 2022

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN ta ce ta samu kashi 90 cikin 100 na aikin gyaran titin jirgin sama mai lamba …

DSS, Labarai

Da Dumi Duminsa! Hukumar DSS ta Caccaki Abokanan Mamu, Ta Kuma Kama Surukin Mamu

Posted onSeptember 9, 2022September 9, 2022

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ci gaba da kakkabe abokan tattaunawar ‘yan bindigar, Tukur Mamu, tare da kama surukinsa, Abdullahi Mashi. Alfijr Labarai …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 … 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab