Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Fashion shows

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Daukaka ta saki shugaban kungiyar IPOB Nnamdi Kanu

Posted onOctober 13, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja, babban birnin tarayyar Nigeria a ranar Alhamis ta amince da daukaka karar da ake tsare …

Labarai

Wasu Fusatattun ‘yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Banga Da Wasu Jami’an Tsaro Biyu

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a san ko su wanene ba sun kashe wani dan kungiyar Vigilante na Anambra da …

Labarai

Wata Kotu Ta Ba Da Karin Lokaci Don Muhawara Kan Mallakar Bindiga Ga Al’umma

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Sabuwar dokar ta birnin New York za ta ci gaba da aiki a halin yanzu bayan da wata kotun daukaka kara ta …

Labarai

Dubun Wasu Korarrun Ma’aikatan Ta Cika, Bayan Da Suka Yi Wa Tsohon Shugabansu Barazanar Garkuwa Ko Ya Biya N5m

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito bayan da dubun wasu mutane uku da ake zargi da yunkurin sace tsohon ma’aikacin su, Ifenuga Olayinka, bayan ya kore su a …

Economic, Labarai

Wani Dan Takarar Majalisar Wakilai A APC Kano Ya Shiga Komar Jami an Tsaro, Bisa Zargin N13m

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Dan Takarar Majalisar Wakilai Na Jam’iyyar All Progressives Congress A Rano, Kibiya, Bunkure, a Kano, Dr Aliyi Musa Aliyu, ya fada komar …

Labarai

Bayan Turo Matarsa Daga Bene Ta Karairaye Da Raunata Jaririyarsa, An Gurfanar Da Shi Gaban Mai Sharia

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito an gurfanar da wani Magidanci a wata kotun majistare da ke zamanta a Ikeja mai shekaru 42, Austin Anthony, a ranar Talata …

Economic, Labarai

Dubun Wani Mai Unguwa Da Ke Siyar Da Ruwan Rijiyar Al’umma Ta Cika A Kano

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito ana zargin Mai-unguwar Kuwet da ke yankin Rimin Kebe, Ƙaramar Hukumar Ungoggo a jihar Kano da kaifin sayar da ruwan rijiyar al’ummar …

Labarai

Dubban Mutane Ne Suka Rasa Matsugunansu Yayin Da Ambaliyar Ruwa Ta Lakume Rayuka Da Dama

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito dubban mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon ambaliya da ta mamaye Abacheke a karamar hukumar Ohaji/Egbema ta jihar Imo. Alfijr Labarai Wannan …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Cafke Fiye Da Kwayoyin Tramadol Na Miliyan 2.4 Daga Pakistan A Filin Jirgin Saman Lagos.

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, an daure wani mutum tsawon shekaru 7 a gidan yari, yunkurin da kungiyarsa ta yi na shigo da Tramadol a salon fasa-kwaurinta …

AKTH, Labarai

Rikici: Ma’aikatan AKTH Sun Yi Barazanar Fara Yajin Aiki A Asibitin

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, ma’aikatan lafiya a karkashin kungiyar hadin gwiwa ta bangaren lafiya (JOHESU) sun yi barazanar shiga yajin aiki bisa ko in kula da …

Labarai

Ibtila’i! Wasu Ƴan’uwa Biyu Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rugujewar Wani Gini A Jihar Kano

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan uwa biyu masu shekaru 15 da 11 sun mutu a ranar Juma’a sakamakon ruftawar wani bene mai hawa daya a …

Labarai

Karancin Man Fetur: IPMAN Da NNPC Sun Shirya Kawar Da Matsalar Mai A Najeriya- Danmalam

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya IPMAN, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri yayin da ake kokarin shawo …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Iya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Da Ba Za A Iya Cimmawa Ba, In ji Buhari

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito yayin da kungiyar malaman jami’o’i ta shiga yajin aikin wata takwas, shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a ranar Juma’a, …

Labarai

Gwamnatin Kogi Na Shirin Ƙwace Kamfanin Siminti Na Obajana Daga Hannun Dangote

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Kogi ta fara ɗaukar gaɓaran ƙwato kamfanin siminti na Obajana daga hannun kamfanin siminti na Dangote. Alfijr Labarai Kudurin gwamnatin na …

Labarai

Shugaban Amurka Joe Biden Ya Yiwa Duk ‘ƴan Wiwin Ƙasar Afuwa

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito shugaba Joe Biden ya fitar da wata sanarwa a shafinsa na Twitter ranar Alhamis cewar ya yi afuwa ga duk Amurkawan da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Ayyana Ranar Hutun Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Wannan Shekarar

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, yana taya daukacin al’ummar Musulmi na gida …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kubutar Da Wasu Mutane 9 Da Aka Shirya Yin Safararsu Zuwa Kasashen Waje Daga Kano

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ceto mutane 9 da aka yi garkuwa da su bayan wani samame da suka kai a …

Labarai

Abba Gida Gida Ya Jinjinawa Malamai Bisa Gudummawar Da Suke Bayarwa Ga Al’umma

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar NNPP Engr. Abba K. Yusuf a ranar malamai ta duniya a wannan shekara ta 2022, …

Labarai

Ibtila I! Wata Gobara Da Ta Tashi A Wani Katafaren Gidan Sai Da Gadaje A Kano Ta Legume Miliyoyin Naira

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito da Safiyar Yau, Laraba gobara ta tashia wani Katafaren gidan sayar da kayan Gado da Kujeru na zamani mai suna Vava Furnitures …

Labarai

In Da Ranka! Wani Ɗalibin Ya Siyar Da Kodar Domin Ya Siyawa Budurwarsa iPhone 14

Posted onOctober 4, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito Wani matashi dan Najeriya ya sayar da kodar sa domin ya samu sabuwar wayar iPhone da aka saki a farashin sama da …

Posts pagination

1 2 3 … 12 ‹
© 2025 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab