Alfijr ta babban Daraktan Hukumar kare Muhalli ta Jihar Bauchi, BASEPA, Ibrahim Kabir ya tabbatar da mutuwar mutane 3 sakamakon ambaliyar ruwa da ta lalata …
Tag: Culture tips
Alfijr ta rawaito jam’iyyar Action Democratic Party, ADP, ta kori Nasiru Koguna, ɗan takararta na gwamna a Kano, saboda ƙalubalantar maye gurbinsa da Hon Shaaban …
Alfijr ta rawaito, kimanin masu karya doka 15,568 ne suka keta dokar zama, da dokokin aiki da ka’idojin tsaron iyakoki a yankuna daban-daban na masarautar …
Alfijr ta rawaito akalla fasinjoji 20 ne suka kone ƙurmus a wani haɗari da ya afku a mahaɗar Maya/Lanlate da ke Ƙaramar Hukumar Ibarapa ta …
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ci gaba da kakkabe abokan tattaunawar ‘yan bindigar, Tukur Mamu, tare da kama surukinsa, Abdullahi Mashi. Alfijr Labarai …
Alfijr ta rawaito ministan sufurin jiragen sama, Sen. Hadi Sirika, ya fusata kan kamfanonin jiragen sama na kasashen waje da ke siyar da tikitin dala, …
Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Laraba Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya = 697 / Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito yadda ta kasance a Wasannin nahiyar Turai ta shekarkar 2022 Alfijr Labarai Dinamo 2 0 ChelseaDan Wasa Orisk ya bawa kungiyar sanasara …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wani jariri dan wata bakwai da mata hudu a wani hatsarin kwale-kwale a …
Dan Takarar Shugabancin kasa a Jam’iyyar APC A Jihar, Bola Tinubu ya bada gudunmawar naira Miliyan 50 Ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Jihar …
Ruwan sama a hukumance ya lalata gidaje 3,813 a kananan hukumomi 13 na jihar Katsina a bana. Alfijr Labarai Kakakin Hukumar SEMA, Umar Muhammad, ya …
Gwamna Ganduje na jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya danganta zaman lafiya a jihar da mutuntawa da kuma hakuri da duk wani kabila da addinin duk …
Alfijr ta rawaito hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta bayyana cewa mutane tara ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 10 suka samu …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan ƴan Sandan jihar Enugu, Ahmad Ammani, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan wani mataimakin Sufetan ‘yan sanda, ASP, kan …
Alfijr ta rawaito ta rawaito Ɗan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar ADP, Hon Sha’aban Ibrahim Sharada, ya ƙaddamar da takararsa a hukumance Alfijr Labarai Sha’aban ya …
Alfijr ta rawaito ta rawaito Rundunar hukumar Kwastam reshen jihar Kebbi ta ce ta kama wani mutum da ake zargi, tare da damke jarkoki 824 …
Alfijr ta rawaito akaro na biyu ƙasa da mako guda, Hukumar kula da Zirga-zirga ababen hawa ta jihar Kano KAROTA karkashin shugabancin Baffa Babba Dan’agundi …
Alfijr ta rawaito Mai shari’a Ibrahim Yusuf na babbar kotun jihar Kwara, dake Ilorin ya yanke wasu teloli biyu: Jatto Mujeeb, Opeyemi Bhadmus Abdulsamad, tare …
Alfijr ta rawaito Wani matashi dan shekara 25 mai suna Ammar Ibrahim ya nutse a wani kogi a kauyen Tattarawa da ke Ƙaramar Hukumar Dawakin …
Alfijr ta rawaito akalla bindigogi 7,000 Zamfara ta siyo don rabawa ga jami’an tsaron hadi da al’umma wadanda za a tura su kauyuka domin kare …