Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Cheapest flights

Labarai

Yadda kudaden Waje Su Ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Lahadi A wapa

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

  Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Lahadi   Alfijr Labarai 1. Dollar zuwa Naira Siya = 728 …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Najeriya Na Neman Gwamnoni Su Saki Kashi 30 Daga Cikin Fursunoni A Jihohinsu

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida na Najeriya ya ce yana shirin ganawa da gwamnonin jihohi na ƙasar don cimma matsaya kan sakin aƙalla …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Iya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Da Ba Za A Iya Cimmawa Ba, In ji Buhari

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito yayin da kungiyar malaman jami’o’i ta shiga yajin aikin wata takwas, shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a ranar Juma’a, …

Labarai

Mutane 27, Aka Harbe Ma’aikatan Kamfanin Dangote Cement A Yayin Rufe Masana’antar

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an kamfanin Dangote Plc sun bayyana cewa ma’aikatan kamfanin su 27 ne aka harbe a lokacin da wasu ‘yan daba dauke da …

Labarai

Mutane 66 Suka Rasa Ransu Sakamakon Shan Wani Maganin Tari A Kasar Gambia

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito wani gurbatattun magunguna hudu na da nasaba da raunin koda, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya. Alfijr Labarai Majalisar Binciken Likitoci ta …

Labarai

Gwamnatin Kogi Na Shirin Ƙwace Kamfanin Siminti Na Obajana Daga Hannun Dangote

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Kogi ta fara ɗaukar gaɓaran ƙwato kamfanin siminti na Obajana daga hannun kamfanin siminti na Dangote. Alfijr Labarai Kudurin gwamnatin na …

Labarai

Abba Gida Gida Ya Jinjinawa Malamai Bisa Gudummawar Da Suke Bayarwa Ga Al’umma

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar NNPP Engr. Abba K. Yusuf a ranar malamai ta duniya a wannan shekara ta 2022, …

Labarai

In Da Ranka! Wani Ɗalibin Ya Siyar Da Kodar Domin Ya Siyawa Budurwarsa iPhone 14

Posted onOctober 4, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito Wani matashi dan Najeriya ya sayar da kodar sa domin ya samu sabuwar wayar iPhone da aka saki a farashin sama da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Da Dumi Duminsa!Gwamnatin Tarayya Ta Yiwa Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, Kishiyoyi

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyoyin Ilimi Biyu Bayan Tsangwama da Tattaunawa, wanda ba a samu sakamako mai kyau ba, Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya, a ranar …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Kan Wani Sabon Jirgin Da Ƙasar China Ta Yi Wa Najeriya.

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya ce kasar na iya duba yiwuwar siyan sabon jirgin fasinja kirar C919 da aka amince …

Labarai

Dubun Wasu Barayi Da Suka Sungume Motar Limamin Juma’a Ta Cika

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta yi nasarar cafke barayin da suka sace motar limamin Masallacin Juma’a na ITN Zangon Shanu dake …

Labarai

Yayin Neman Tsallakawa ƙasar Turai Maza Fiye Da 500 Ne Suka Yi Lalata Da Ni Bisa Tursasawa

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito wata mata mai suna Maghnia da ke kasar Aljeriya ta bayyana cewar har da wadanda suke da cutar HIV, wasu ma sun …

Labarai, NDLEA

Dubun Wani Tsohon Ɗan Ƙwallon Ƙafa Ta Cika A Najeriya Kan Safarar Hodar Iblis-NDLEA

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wani tsohon dan ƙwallon kafa, Emmanuel Okafor a filin jirgin …

Labarai

Kalan Sharri Ne, Ban Ci Kudin Wanda Ya Kai Ni Kara Kotu Ba! In ji Jaruma Hadiza Gabon

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

Alfijr ta rawaito Fitacciyar Jarumar masana’antar Kannywood Hadiza Aliyu wadda aka fi sanida Hadiza Gabon ta ƙaryata batun cewa ta damfari wani da sunan za …

Labarai

Sojoji Sun Yiwa Gwamnatin Soja Juyin Mulki A Burkina Faso

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

Alfijr ta rawaito Sojoji a ƙasar Burkina Faso sun hamɓare shugaban gwamnatin sojan ƙasar, Laftanar Kanar Paul-Henri Sandaogo Damiba a ranar Juma’a, bayan ya hau …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Kadan Daga Cikin Bayanai 47 Da Shugaba Buhari Ya Gabatar A Ranar Samun ƴancin Najeriya

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

. Alfijr ta rawaito Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabinsa na karshe a ranar da Najeriya ke cika shekara 62 da samun ƴancin …

Labarai

Za a Yi Wa Karnuka Miliyan 2.6 Allurar Riga kafin Cutar Sankarau A Najeriya

Posted onSeptember 30, 2022September 30, 2022

Alfijr ta rawaito kimanin karnuka sama da miliyan 2.6 ne ake sa ran za su ci gajiyar shirin rigakafin cutar zazzabin cizon sauro na Gwamnatin …

Labarai

CBN Da EFCC, Sun Shirya Kwato Basussuka Da Ake Bin Al’umma Na Anchor Borrowers A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 29, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito babban bankin nageiya CBN ya ce ya fara cirewa daga asusun wadanda suka kasa cika alkawurran da ya dauka na ci gaban …

Labarai

Yadda Kudaden Waje Suke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje Ta Wapa Yau Laraba

Posted onSeptember 28, 2022September 28, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 720 / Siyarwa = 734 Pounds zuwa Naira Siya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Bayan Kiraye Kiraye Da Koke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Sabon Cigaba

Posted onSeptember 28, 2022September 29, 2022

Bayan Kiraye Kiraye Da Kuke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Cigaba Alfijr ta rawaito bayan korafe korafenku da kiraye kiraye kan …

Posts pagination

‹ 1 … 11 12 13 14 15 … 23 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab