A zaman da kotun ta yi yau a Abuja ne ta yi watsi da ƙarar da ɗan takarar jam’iyyar APC, Sadique Abubakar ya shigar don ƙalubalantar nasarar gwamna Bala Mohammed.
kotun Koli Ta Tabbatar Da Bala Muhammad A Gwamnan Bauchi
A zaman da kotun ta yi yau a Abuja ne ta yi watsi da ƙarar da ɗan takarar jam’iyyar APC, Sadique Abubakar ya shigar don ƙalubalantar nasarar gwamna Bala Mohammed.