Kotun Koli ta tabbatar wa Gwamnan jihar jihar kano injijiya Abba kabir yusif kujerarsa,inda ta soke nasarar da APC ta samu a kotunan kasa.
kotun ta tabbatar da nasara Abba ne bayan data dawo masa da kuri’un sa, sama da dubu 165.
kuma hukuncin kotun kolin ya kawo karshen takaddamar a yau jumu’a,inda take ci-gaba da karanta hukunci akan sauran shari’ar gwamnonin.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/IUuk7jeH4yvAkwOmbOCSfl