![](https://alfijr.com.ng/wp-content/uploads/2022/05/FB_IMG_1652022806402.jpg)
Alfijr ta rawaito an zabi Gawuna ne a taron masu ruwa da tsaki da Gwamna Abdullahi Ganduje ya jagoranta.
![](https://alfijr.com.ng/wp-content/uploads/2022/05/IMG_20220212_150753-33.jpg)
An kuma ce masu ruwa da tsakin sun amince cewa tsohon kwamishinan kananan hukumomi da masarautu, Murtala Sule Garo ya zama abokin takarar Gawuna a zaben.
Kamar yadda jaridar Daily Trust ta wallafa