Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya alƙawarta tallafa wa tsare-tsaren manunfofin taimaka wa al’umma da ci gabansu, don magance matsalolin tattalin arziki a …
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya alƙawarta tallafa wa tsare-tsaren manunfofin taimaka wa al’umma da ci gabansu, don magance matsalolin tattalin arziki a …
Shugaban hukumar karbar korafe korafe da yaki da cin hanci da Rashawa ta jihar Kano Batista Muhyi Magaji Rimin Gado zai fara Kai ziyara runbunan …
Shugaban Karamar hukumar ungoggo Engr. Abdullahi Garba Ramat ya ajiye aikin sa Inda ya mika ragamar tafiyar da karamar hukumar ga Mataimakinsa. Alfijir labarai ta …
Yayin da aka fara shirye-shiryen tunkara babban zaɓen shekara ta 2027, tuni an fara hasashen yadda yanayin siyasar zai kasance. Alfijir labarai ta rawaito IPSA …
An bukaci Shugaban kasa Tunibu da lallai ya maida ma’aikatar ciniki da masana’antu jihar Kano ko kuma Onisha, matukar ya maida ya maida hukumar dake …
Hukumar tara haraji ta jihar Kano (KIRS) ta sanar da korar daraktoci 8 daga mukamansu, inda ta umarce su da su mika duk wani aiki …
A ranar Alhamis din nan ne shugaba Bola Tinubu ya yi wata ganawar sirri da tawagar da ta kunshi shugabannin jam’iyyar APC reshen jihar Kano …
Kwamitin yaki da shan miyagun kwayoyi da kwacen waya a Jihar Kano ya kafa kotun tafi-da-gidanka domin gaggauta hukunta masu laifi. Alfijir labarai ta rawaito …
Masarautar Gaya dake jihar Kano, karkashin mai martaba Sarkin Gaya, Dr Aliyu Ibrahim, ta taya gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, murnar samun nasara a …
Tsofaffin gwamnonin jihar Kano guda biyu, Sanata Rabiu Kwankwaso da magajinsa, Dr Abdullahi Ganduje, sun amince da yin aikin ba da shawara ga Gwamna Abba Kabir Yusuf ta majalisar dattawan …
Ana cikin dar-dar a Kano yayin da ake dakon hukuncin Kotun Koli a yau Juma’a 12 ga watan Janairu Alfijir labarai ta rawaito Rundunar ‘yan …
Kwamanda ya kara da cewa wajen karfe biyu na dare suka sake dawowa,inda suka biyo bango suka zo suka afka mana har suka illata uku …
Tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya yi kira da mabiya da shugabannin NNPP da na APC su rungumi hukuncin da kotun kolin ƙasar za …
Wasu murguza-murguzan ɓeraye sun tilasta wa manoma kwana a gonakin su domin yin gadi, sakamakon ɓarna da su ke yi musu ta amfanin gona a …
Gwamna Abba Kabir Yusuf ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da TUC domin bayar da kyautar N35,000 ga …
Mu dai ba mu san yadda aka yi suka sake kulla alaka ba, sai dai kawai bayan ta yi aure muka fuskanci cewa suna tare …
Ina taya Gwamna Yusuf da ‘yan majalisar zartarwa murna saboda kyakkyawan aiki,” in ji mataimakin shugaban. Alfijir labarai ta rawaito a ranar Laraba mataimakin shugaban …
In Sha Allah za’a gabatar da Sallar Jana’izar marigayi Rt. Hon. Ghali Umar Na’abba yau Laraba da misalin karfe 2:30 zuwa 3:00 na yamma, a …
Rundunuar yan sandan jahar Kano, ta shelanta neman wasu matasa 72 da ake zargi da aikata laifukan daba a yankin karamar hukumar Dala. Alfijir labarai …