Biki! Halima Atete Zata Amarce Da Santalelen Angonta

Alfijr ta rawaito Fitacciyar Jarumar Finafinan Hausa wadda aka fi sani da Halima Yusuf Atete, wato Sarauniyar Kannywood na dab da zama Amarya nan da kwanaki.

Za a daura auren Jarumar ne, da Angonta Mohammed Mohammed Kala, a ranar Asabar, 26 ga watan Nuwamba 2022, da misalin karfe 10:30am na safe, a Abuja Sheraton Bus Stop, Juma’at Mosque, a garin Maiduguri, da ke Jihar Borno.

Shagalin bikin da za a yi sun hada da :-

Kwallon Kafa,
Margi Day,
Arabian Night,
Dinner.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *