Hukumar EFCC ta gurfanar da Mawakin nan wato Hamisu Saidu Breaker a gaban kotun Tarayya karkashin jagorancin mai shari’a Sale Musa Shuaibu bisa zargin cin mutuncin Kudi.
Bayan karanto masa nan take ya amsa, kotun kuma ta yanke masa hukuncin daurin wata biyar ko biyan tarar Naira dubu dari biyu.
An sameshi da watsa takardun Naira dari biyu biyu har na naira dubu talatin a gidan biki a Hadejan Jihar Jigawa.
Karin Bayani na nan tafe
Freedom Radio
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t