Wata Sabuwa! kotu ta aike da Danbilki Kwamanda gidan gyaran hali a Kano

FB IMG 1706034288324


Kotun Majistray dake Nomansland ta aike da shugaban kungiyar APC media Forum Ɗanbilki Kwamanda bayan da jami’an DSS suka kaishi kara gabanta.

Ana tuhumar Dan Baki ne da kalaman tunziri kan masarautun jihar kano, nan dai Kotun ta dage sauraron karar izuwa ranar litinin mai zuwa domin cigaba da sauraron karar.

Danbilki Kwamanda yace ya zama me star biyu saboda gwamnatoci biyu sun É—aure shi.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H3iC9eVfJI012LJzvCQn5V

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *