Daga Baba Usman Gama
Mutum biyu sun rasa rayukansu a lokacin da aka sami rikici tsakanin Fulani da ‘yan banga a wata kasuwa dsa ke Niger
Gwamna Uzodinma ya nemi afuwar shugaban NLC, tare da fatam hakam na zai sake faruwa ba
‘Yan sanda sun tura jami’ansu 25,565 don su lura da zaben jihar Imo
‘Yan bindiga sun kashe mutum 11 da sace dabbobi 300 a harin da suka kai Sokoto
Yajin aiki: Keyamo ya gargadi kungiyar NLC babu ruuwansu da ma’aikatan jiragen sama, idan bah aka ba zai dauki mataki
Rusau: Gwamnatin Kno ta daukaka kara kan biyan wadanda lamuran ya shafa diyyar bilyan 30
Gwamna Fubara ya ce har yanzu Wike ne maigidansa
Jam’iyyar APC ta nemi a saki jigoginta da aka kama a jihar Kogi
Jami’an Civil Defence a Kano sun kama mutum 11 da ake zargi da sace-sace da kwacen waya
Daurawa ya ce Hukumar Hisbah za ta tsaftace ayyukan ‘yan TikTok a jihar Kano
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H47OrRBUPHYEeNqV0vwlQp