Gwamnan Kano ya rantsar da sabbin masu bashi shawara 45

Daga AAbdul Ado K/Naisa

Abba kabir Yusuf ya Rantsar da masu Bashi shawara su Ar’ba’in da biyar Adakin taro na Africa House dake cikin gidan gobnatin jihar Kano,

Alfijir Labarai ta rawaito babban Antoni janar na jihar Kano Kuma komishnan sharia Barr, Haruna isa Dederi shi ya basu rantsuwa lokacin gudanar da taron*

A cikin jawabin sa Gamnan yayi kira gare su dasu kula da nauyin dake garesu wajan ciyar da jihar Kano gaba

Ya kara da cewa Kowannan su an zabo sune bisa cancanta da irin gudum nawar da suka taka Abaya wajan ciyar da jihar Kano gaba

Sannan yayi kira garesu Su zama masu biyayya ga ayyukan gwamnati, kuma suyi aiki tare da sauran ma’aikata don hada Karfi da karfe wajan samun cigaban jihar Kano

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@musa_bestseller

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/FNim39ly65N2CzcTt8FgWb

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *