Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke zaben dan majalisar dattawa mai wakiltar Adamawa ta Arewa a majalisar dokokin kasar, Ishaku Abbo.
Alfijir Labarai ta rawaito Sanata Abbo, na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ya tabbatar wa gidan talabijin na Channels cewa kotu ta yi watsi da zabensa ta kuma tabbatar da dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Amos Yohanna.
Karin Bayani na nan tafe….
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/K8z1chFesJeCf99QehWJPo