Kotun Daukaka da ke Abuja, a yau Litinin ta tabbatar da nasarar zaɓen Dr Yusuf Datti, na jam’iyyar NNPP, a matsayin ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kura/Madobi/Garin-Malam.
Wani hadimi ga Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Adam, wanda yake cikin kotun a halin yanzu, shi ne ya wallafa labarin a shfinsa na Facebook.
Ya ce Kotun Ƙolin ta ce tirabunal ta Kano, wacce ta ƙwace kujerar Datti ta baiwa Musa Iliyasu Kwankwaso, na jam’iyyar APC, ta tafka kura-kurai a hukuncin da ta ya ke.
Ƙarin bayani na nan tafe…
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H47OrRBUPHYEeNqV0vwlQp
Allah ya ji kan Malam ya karbi uzurinsa, Ya ba wa iyalansa hakurin jure rashinsa.