WataSabuwa: Kotu Ta Dakatar Da Yin Zanga-zanga A Abuja

FB IMG 1719309760124

Mai shari’a Sylvanus Oriji na babbar kotun  tarayya dake Abuja ya kayyade iya wurin da masu zanga-zanga zasu tsaya wato filin wasa na MKO Abiola dake babban birnin tarayya Abuja.

Mai shari’a Oriji ya bada umarnin ne a yau Laraba a karar da ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya shigar.

A karar,  wacce lauyan ministan ya shigar a madadinsa, ya nemi kotun da ta dakatar da masu zanga zangar daga hawa manyan titinan Abuja daga ranar 1 ga watan Agusta zuwa 10 ga watan.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *