Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Interview questions

Labarai

Kotun Daukaka Kara Ta Yi Watsi Da Hukuncin Da Ya Soke Sashe Na 84 (12) Na Dokar Zabe

Posted onMay 12, 2022May 12, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Abuja, a ranar Laraba, ta yi watsi da hukuncin wata babbar kotun tarayya da ke Umuahia, jihar …

Labarai

Za a Bude Wani Sabon Gidan Abinci, Kuma Zasu Raba Abinci Kyauta Ranar Laraba A Kano.

Posted onMay 10, 2022May 10, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito za a bude wani sabon gidan abinci mai suna Dama Kitchen & Catering Services a Birnin Kano unguwar zoo Road. Za …

Labarai

Danzago Ya Sake Maka Abdullahi Abbas Da Ibrahim Sarina kara A Ƙara A Gaban Kotu

Posted onMay 7, 2022May 7, 2022

Alfijr Alh Amadu Haruna Danzago ya maka Abdullahi Abbas , Ibrahim Sarina kara a kara a gaban kotu Shugaban ‘yan jam’iyyar APC na Kano, tsagin …

Labarai

Kamfanonin jiragen Saman Nigeria Zasu Shiga Yajin Aiki Daga Ranar Litinin

Posted onMay 7, 2022May 7, 2022

Alfijr ta rawaito kamfanonin Sufurin jiragrn sama a Nigeria zasu tsayar da zirga zirgarsu daga ranar litinin Mai zuwa sakamakon yadda farashin man da suke …

Labarai

Makarantar Maryam Abacha (MAAUN) Ta Nada Babban Limamin Jami ar Na Kano

Posted onMay 6, 2022May 6, 2022

Alfijr ta rawaito Sheikh Hassan shine limamin gidan marigayi Janar Sani Abacha dake kan titin Gidado, Nassarawa GRA, Kano. An haifi Sheikh Hassan a garin …

Labarai

Wata Sabuwa! Cacar Baki Ta Sake Kaurewa Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da Bishop Kukah

Posted onApril 22, 2022April 22, 2022

Alfijr Ba za mu taba ci gaba da gudanar da harkokin addini cikin tashin hankali ba, dole mu budo hanyar warware matsalolin da muke ciki …

Labarai

Rundunar Sojin Najeriya Ta Sake Kama Wani kasurgumin Dan Ta’adda

Posted onApril 21, 2022April 21, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar sojin Najeriya ta sake kama wani kasurgumin dan ta’addan da aka dade ana nema ruwa a jallo An kama Modu Babagana …

Labarai, Saudi Arabia

Kasar Saudiya Ta Samar Da Mutummutumi Mai Bada Fatawa Da Turanci da Hausa A Harami

Posted onApril 19, 2022April 19, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito babban Ofishin kula da harkokin masallatan Harami a Saudiyya ya samar da na’urar mutummutumi da zai riƙa bada fatawa da Turanci …

Labarai

Ganduje Ya Baiwa Masu Neman Tsayawa Takara Wa’adin Sa’o’i 24 Su Ajiye Ayyukansu, Tuni Wasu Sun ajiye

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara a …

Labarai

Wani Hadarin Kwale Kwale Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 26

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Mutane 26 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da ake ci gaba da neman wani jirgin ruwa a kogin Shagari da …

Labarai

Buhari Ya Amince Da Kafa Sabuwar Kwalejin Kimiyya Da Fasaha Ta Tarayya A Kano da wasu Jihohi 2

Posted onApril 12, 2022April 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kafa sabbin makarantu guda uku a sassa daban-daban na kasar nan. Sanarwar da Daraktan …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Wasu Mutane Sun Dambace A Gaban Masallacin Ka’aba

Posted onApril 9, 2022April 9, 2022

Alfijr ta rawaito Rikici ya ɓarke a gaban Masallacin Ka’aba na Kasar Saudiyya yayin gudanar da aikin Umrah Jami’an tsaro na musamman da ke kula …

Labarai

‘Yan Ta’adda Sun Kai Harim Bam Kan Jirgin Kasa Daga Abuja Zuwa Kaduna Da Mutane 970

Posted onMarch 28, 2022March 28, 2022

Alfijr ta rawaito Wlwasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun tayar da bama-bamai a titin jirgin Abuja zuwa Kaduna tare da yin nasarar ka …

Labarai

Yanzu Yanzu Engr Abba Kabir Yusuf Ya Fice Daga Jam’iyyar P D P

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Engr. Abba K Yusuf ya fice daga jam’iyar PDP ya koma jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) Mai kayan marmari, a hukunce. …

Labarai

APC Tayi Sabon Angon Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr ta rawaito Abdullahi Adamu Ya Zama Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa Sanata Abdullahi Adamu Ya Zama Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa, Kimanin Shekara Daya …

Labarai

Yadda Ta Kasance a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Ranar Juma a

Posted onMarch 25, 2022March 25, 2022

Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a Ranar Juma a Daga Kasuwar Wapa kano. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 577 / Siyarwa = 586 …

Labarai

Wasu Tarin ‘Yan Daba Sun Farwa Marasa Lafiya A Asibtin Murtala Kano

Posted onMarch 25, 2022March 25, 2022

Alfijr ta rawaito wasu fusatattun yan daba sun kunna kai cikin Asibitin Kwararru na Murtala dake kwaryar birnin Kano. Al’amarin ya faru ne da misalin …

Labarai

Innalillahi wa inna ilaihirraji un! Wani Yaro Dan Shekara 18 Ya Kashe Wata Mata Da Tabarya A Kano

Posted onMarch 23, 2022March 23, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da kama yaron dan shekara 18, da ake zargi da kisan wata mata dake …

Labarai

Hukumar Hisbah Ta Kame Mutane 98, Maza 44 Da Mata 54 Suna Tsaka Da Badala

Posted onMarch 23, 2022March 23, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar Hisbah, ta kama mutane 99 a karamar hukumar Kazaure da kuma Dutse jahar Jigawa, suna tsaka da aikata alfasha Kwamandan …

Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Wani Mutum Gidan Gyaran Hali Kan Satar Dunkulen Girki A Kano

Posted onMarch 22, 2022March 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’a alkali Dokta Bello Khalid na Kotun Shari’ar Musulunci, ya bayar da umarnin tisa keyar matashin zuwa gudan gyaran hali …

Posts pagination

‹ 1 … 16 17 18 19 20 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab