Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Beauty supplies

Labarai

Katu Ta Aike Da Wata Mata Mai Kai ’Ya’yanta Wajen ’Yan Bindiga Suna Lalata Da Su Gidan Gyaran Hali

Posted onFebruary 26, 2022February 26, 2022

Alfijr ta rawaito An gurfanar da matar nan da ake zargi da kai ’ya’yanta mata wurin masu garkuwa da mutane suna lalata da su a …

Labarai

Wata Kotu A Kano Ta Ci Tarar Masu Tumatir A Kasuwar Sabon Gari Naira N50,000

Posted onFebruary 26, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata Kotu ta ci ’yan kasuwar tumatir da ke Kasuwar Sabon Gari a Jihar Kano tarar Naira dubu hamsin 59 sakamakon …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Dan Ganduje Ya Yunkura Wajen Gurfanar Da Mahaifinsa A Kotu Kan Kudi N190m

Posted onFebruary 25, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, babban dan gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, Abdulazeez Ganduje, yana shirin gurfanar da gwamnatin mahaifinsa a gaban kotu bisa rashin biyan …

Labarai

UEFA Ta Dauke Gasar Cin Kofin Zakarun Turai (Champions League) Daga Rasha

Posted onFebruary 25, 2022February 25, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, kungiyar Kwallon Kafa ta Turai, a ranar Juma’a, ta dauke gasar cin kofin zakarun Turai ta maza ta 2021/2022 daga Rasha. …

Labarai

Hukumar Kare Hakkin Mai Saye Da Mai Sayarwa Ta Jihar Kano (KSCPC) Ta Kama Wani Sojan Gona

Posted onFebruary 24, 2022February 24, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar kare hakkin mai saye da mai sayarwa ta Jihar Kano, watan KSCPC ta samu nasarar kama wani matashi mai suna …

Labarai

Da Dumi Duminsa! NECO Ta Fitar Da Sakamakon Mai Kyau Na SSCE 2021

Posted onFebruary 24, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarrabawar kammala sakandare ta shekarar 2021 (SSCE) Alfijr Bisa sakamakon da …

Labarai

Inda Ranka! Wata Bazawara Ta Maka Mahaifinta A Gaban Mai Shari’a

Posted onFebruary 24, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, wata bazawara mai suna Sadiya yar shekara 25 a ranar Laraba data gabata 23/02/2022 ta maka mahaifinta Malam Usman a gaban …

Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Laraba 23/02/2022

Posted onFebruary 23, 2022February 23, 2022

Alfijr Yadda farashin siye da siyarwa za ta kasance a kasuwar shinku yanzu haka Alfijr Dollar zuwa Naira Siya = 572 / Siyarwa = 577 …

Labarai

Kotu Ta Aike Da Tsohohuwar Minista , Sarah Ochekpe Da Wasu Mutane Biyu Gidan Yari Na Shekaru Shida

Posted onFebruary 23, 2022

Alfijr Badakalar Diezani Na Cin Hanci Na N450m: Tsohohuwar Minista , Sarah Ochekpe da wasu mutane biyu za su yi zaman gidan Yari na shekaru …

EFCC, Labarai

EFCC Ta Gurfanar Da Amina Jauro Bisa Zargin Yin Zamba A Gaban Kuliya

Posted onFebruary 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta gurfanar da wata mata da ake zargi da laifin yin zamba …

Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Talata 22/02/2022

Posted onFebruary 22, 2022February 22, 2022

Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a yau Talata Daga Kasuwar Wapa kano. Alfijr 1. Dollar zuwa Naira Siya = 571 / Siyarwa = 576 …

Labarai

Da ƊUMI-DUMINSA! Sen. Rabi’u Kwankwaso Ya Jagoranci Kaddamar Da Sabuwar Kungiyar Siyasa

Posted onFebruary 22, 2022February 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano Sen. Rabi’u Musa Kwankwaso a wajen wani taron masu ruwa da tsaki na kafa wata sabuwar ƙungiya …

Labarai

Wani Matashi Da Ya Yaga Qur’ani Da Taka shi! Ya Shiga Hannun Yan Sanda A Kano

Posted onFebruary 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da damke wani matashin maigadi da ake zargi da yagawa tare da taka Al-Qur’ani …

Labarai

Asma’u Sadik (Baby Nayis) Ta Zama Sarauniyar Mawaƙan Matan Arewacin Najeriya

Posted onFebruary 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Abdullahi Yalwa Ajiyan Yawuri, wanda shine dhugaban ƙungiyar masu kafafen yaɗa labarai ta Arewacin Najeriya, ya ce, ƙara buɗe kafafen yaɗa …

Labarai

Birtaniya da Najeriya Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Posted onFebruary 21, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnatin kasar Birtaniya a ranar Litinin ta ce ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar fahimtar juna da za ta ba ta …

Labarai

Zuba Jami’an Tsaro a Dazuka Zai Magance Matsalar Tsaro a Najeriya! Inji Detective Auwal Bala D/iya

Posted onFebruary 21, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Detective Auwal Bala Durumin Iya fitaccen masanin tsaron nan ya bayyana cewa babban abun da gwamnati za ta fi mayar da …

Labarai

NAFDAC ta kama Gurbataciyar Ganda Ta Miliyan 23

Posted onFebruary 20, 2022February 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC ta kama tan 120 na ganda mai ɗauke da sinadarai wadda …

Labarai

Sarauniyar Ingila Ta Kamu Da Cutar korona

Posted onFebruary 20, 2022February 20, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito fadar Buckingham ta bayyana cewa sarauniya na tattare da alamun sanyi amma ana sa ran za ta ci gaba da gudanar …

Labarai

Abdul’aziz Ganduje Ya Koma Bangaren Shekarau G7

Posted onFebruary 19, 2022February 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, babban Ɗan gwamnan kano, Abdul’aziz Abdullahi Umar Ganduje, ya koma bangaren tafiyar tsohon gwamnan kano Mal.Ibrahim Shekarau da akewa laƙabi da …

Labarai

An Saka Tarar Makudan Kudade, Kan Wanda Wayarsa Ta kuma Kadawa A Harami 📲

Posted onFebruary 19, 2022February 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito a yammacin Asabar 19th Feb 2022 hukumar da ke kula da masallaci mai alfarma (Hahamain) Ka aba, sun fitar da wata …

Posts pagination

‹ 1 … 13 14 15 16 17 18 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab