Ipsa Bashir Jantile Ya Sami Karramawa Daga Nigerian Institute of Public Relations

Alfijr ta rawaito cibiyar Horas da masu Hulda da jama’a ta kasa ta Karrama Ipsa Alh Bashir Hayatu Jantile bisa jajircewarsa

Babu shakka an sanya ƙwarya a kurbinta duba da irin gudummawar da yake takawa wajan wayar dakan mutane akan abinda ya shafi siyasar kasar nan da kuma gayawa shugabanni gaskiya komai dacinta

Haka jaridar Alfijr Labarai da ma aikatanta sun yi jinjina ga cibiyar Horas da masu Hulda da jama’a ta kasa wajan zabo fitattu masu gwagwarmaya don ci gaban Talakawa, wadanda basa tsoron fadar Abinda yake na gaskiya

Tabbas da za’a sami irin su Jantile cikin jagoranci Al’umma, da an Sami cigaba mai dorewa wajan bayyana gaskiyar abinda ke boye

Allah ya Kara girma da ƙwarin guiwa ameen

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Best seller Channel
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/F86a4baiSZU4aMOt7yuBfE

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *