Innalillahi wa inna ilaihirraji un Allah Ya Yiwa Matar Dahiru Mangal Rasuwa

Allah Ya yuwa Uwar gidan Babban hamshakin Dan kasuwa Alh Dahiru Barau Mangal Rasuwa.

Hajiya Aisha Dahiru Barau Mangal ta rasu ne a wani asibiti dake birnin tarayya Abuja bayan gajeriyar rashin lafiya.

Za ayi Jana idarta gobe Lahadi idan Allah ya kaimu, za a sanar da wuri da lokaci daga baya

Muna Addu’a Allah Ubangiji Yajikanta da Rahama yakuma gafarta Mata Tare da Sauran Al’ummar Musulmi baki daya.

3 Replies to “Innalillahi wa inna ilaihirraji un Allah Ya Yiwa Matar Dahiru Mangal Rasuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *