Alfijir Labarai na gayyatar ɗaukacin Zuri’ar Kutumbawa  taron sada zumunci da ta saba yi a duk shekara

FB IMG 1750454568776

Zuri’ar Kutumbawa na gayyatar ɗaukacin  ya’yanta taron sada zumunci da ta saba yi a duk shekara

Za a gabatar da wannan ranar lahadi 22 ga watan Yuni 2025.
Da misalin ƙarfe 3:00 na rana

Za a yi wannan gangamin taron ne a birnin Kano kan titin Gauron Dutse a ma aikatar sufuri watsi (Ministry for Transportation)  kusa da makarantar KCC.

Wannan Goron gayyata ne ga ɗaukacin Zuri’ar Kutumbawa duk inda suke.

Wanda yaji ya sanar da wanda bai ji ba.

Domin bada talla ko shawarwari a iya kiranmu a wannan lambar +2348032077835

For more information about Alfijir labarai/Alfijir news fallow here 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/KoLt2IMlnQfJPP6zNrcNKD

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *