Iyalin Marigayi Alhaji Muhammad Sabo Na Gayyatar Ƴan Uwa Da Abokan Arziki Zuwa Wajen Auren Yar Marigayi Aminu Muhammad Sabo Daractan Kamfanin Sarauniya Fim Dake Gwammaja Kano.
Gimbiyar Amarya
Jidda Aminu Muhammad Sabo
Da Angonta
Ibrahim Sa’id Adam
Wanda za’a daura wannan auren kamar haka:-
Rana: Lahadi 5th Yuli, 2026
Lokaci: Ƙarfe 11:00 na safiyar wannan ranar
Wajen Ɗaurin Auren: Masallacin Alh. Isah Kafinta dake layin Hisbah Dala LGA Kano.
Allah ya bada ikon halarta ameen summa ameen.
Wannan katin gayyata ne ga kowa da kowa, wanda bai sami damar halarta ba muna barar Addu’arku ga Amarya da Angonta.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t