Ganduje Ya Shirya Addu’o’i Ga Kano Kan Allah Ya Kare Ta Daga Muggun Nufi

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci taron addu’oi na musamman domin cikar zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu shekara 71 a duniya.

L

An kuma gudar da adduo’i na musamman domin samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a fadin Jihar Kano da Najeriya baki daya.

Taron da aka gudanar a dakin taro na Africa House ya samu halartar manyan malamai da daliban ilimi daga bangarori daban-daban.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/G1wNveF9mGU7jec5mWhFvZ

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *