Ana Wata! Ya Kamata Mata Su Daina Shiga Kannywood – In Ji Hadiza Gabon

FB IMG 1717872868536

Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood Hadiza Gabon ta bukaci mata da su daina shiga masana’antar Kannywood, inda ta bayyana cewa illar shiga masana’antar da mata ke fuskanta ya fi alfanu dake cikin masana’antar.

Alfijir labarai ta rawaito Hadiza Gabon ta bayyana haka ne a wata hira da ta yi a shirinta na tattaunawa, wanda ake watsawa a tashar ta ta YouTube mai suna Gabon Show

Gabon ta yi wadannan kalamai ne ga bakuwarta, Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, Surayya Aminu, wadda aka fi sani da Rayya, a lokacin da ta karbi bakuncin ta a cikin shirin.

Gabon ta shaida wa Surayya Aminu cewa, “Idan mace ta zo mini ta ce tana son shiga Kannywood, zan ba ta shawarar ta daina. Idan ta dage sai na yi mata fatan alheri. Amma ina gaya muku, ya fi kyau mace ta yi aiki tuƙuru, ta yi karatu, ta yi aure.”

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *