Labari Mai Dadi! Gwmanan ya biya wa maniyyatan jihar cikon kuɗin Hajji

Screenshot 20240310 210256 com.facebook.katana edit 1808895184618

Gwamnan jihar Rivers a kudancin Najeriya, Siminalayi Fubara, ya biya wa maniyyata aikin Hajjin bana daga jihar cikon naira miliyan daya da dubu dari tara na kuɗin kujerun.

Alfijir labarai ta rawaito farkon makon nan ne Hukumar Alhazan Najeriya ta bayyana ƙarin kudin, tana mai alaƙanta matakin da faɗuwar darajar naira.

Gwamnan dai ya dauki wannan mataki ne a kokarin cika alkawarin da ya yi wa jama’ar jihar a lokacin yaƙin neman zabe, cewa zai tafi da kowa a gwamnatin ba tare da nuna bambancin addini ko ƙabila ba.

Alhaji Yakubu Aliyu, daya ne daga cikin shugabannin ‘yan arewacin Najeriya mazauna jihar ta Rivers, kuma ya yi karin bayani a hirarsa da Abdussalam Ibrahim Ahmed.

FB IMG 1711713668903
Fubara

BBC

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *