NAHCON ta raba kujerun aikin Hajjin 2024/1445 ga hukumomin jindadin Alhazan jihohin ƙasar

Hukumar shirya aikin Hajji ta ƙasar Najeriya NAHCON ta gudanar a ranar Talata a ƙarƙashin jagorancin shugabanta Alhaji Zikrullah Kunle Hassan, an fitar da jadawalin rabon adadin kujerun aikin Hajjin shekarar 2024/1445 da aka bawa hukumomin jindadin alhazai ƙasar.

Alfijir Labarai ta rawaito taron an gudanar da shi tsakanin shugabannin hukumar NAHCON da sakatarori da shugabannin hukumomin jindadin alhazan na jihohi kasar.

Jihar Kano ta rabauta da kujerun guda 5,934 yayin birnin tarayya Abuja ta samu kujeru guda 4,368.

Hakazalika hukumar sojoji (Armed Forces) da ta samu kujeru guda 528.

Ga jadawalin kujerun da kowacce jiha ta samu.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@musa_bestseller

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/Jmw5CBsPV6H3DbSgnlFUHM

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *