Labarai Ibtila’i! ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ‘yan jarida biyu tare iyalansu a Kaduna Posted onJuly 7, 2024July 7, 2024 Masu garkuwa da mutane sun sace ‘yan jarida biyu tare da matansa da ‘ya’yansu a jihar Kaduna. Alfijir labarai ta ruwaito wata sanarwa da ƙungiyar …