Labarai Shugaban Jami’ar FUDMA Ya Zargi Wasu Ma’aikatansa da Taimakawa Ƴan Bindiga Posted onJuly 10, 2024July 10, 2024 Shugaban Jami’ar Dutsinma (FUDMA) da ke Jihar Katsina, Farfesa Armaya’u Bichi, ya zargi wasu ma’aikatan jami’ar da taimakawa ƴan bindiga da bayanai. Yankin na fama …