Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Khalifa Muhammad Sanusi ll, Ya Sami Gayyata Ta Musamman A Majalisar Dinkin Duniya

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito, Khalifah Muhammad Sanusi II zai kasance babban bako na musamman mai jawabi a taron majalisar dinkin duniya na musamman akan ilimi da …

Gobara, Labarai

Wata Gobara Ta Lakume Rayukan Mutane 8, Da Jikkata mutane Da Dama A Wani Katafaren Gini

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito Akalla mutane takwas ne suka mutu wasu da dama kuma suka samu raunuka bayan wata gagarumar gobara ta tashi a wani dakin …

Labarai

Wani Ango Ya Kama Matarsa A Otel Tare Da Babban Abokinsa Mako Ɗaya Da Aurensu

Posted onSeptember 13, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito wani Ango ɗan Nijeriya da ya yi aure, ya kama matarsa tana tsaka da lalata da abokinsa Otal. Alfijr Labarai An ga …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sandan Ta Dakile Wani Hari Da ‘Yan Fashi Da Makami Suka kai Wata Kasuwa

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ƴan Sandan jahar Delta ta kwato bindigogi kirar AK47, da harsashi 9mm, a wani mataki na gaggawa da jami’an rundunar suka …

Labarai

Hukumar NSCDC Ta Kama Wasu Gawurtattun Barayi Su Takwas Da Laifuka

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar tsaron Najeriya ta Civil Defence, reshen jihar Lagos, ta tabbatar da kama wasu mutane biyar da ake zargin barayin man fetur …

Hadari, Labarai

Harbin Tankar Gas Da Jami’an Tsaro, Suka Yi, Yayi Silar Konewar Gidaje Da Shaguna

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito wasu shaidun gani da ido sun tabbatar da Kobewar wasu gidaje sakamakon harbin wata mota da jami’an Hukumar kwatsam masu kula da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ministan Gida Yace Tabbatar Da Zasu Kammala Manyan Ayyukan Kano, Abuja Da Rivers

Posted onSeptember 13, 2022

Alfijr ta rawaito, Ministan cikin gida, Mista Rauf Aregbesola a ranar Litinin, ya duba aikin gina wani katafaren tsare-tsare na zamani 3,000 a Karshi, babban …

Labarai

Masarautar Gumel Ta Bayyana Ranekun Gudanar Da Sallar Gani Ta Bana

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito ,Majalissar masarautar Gumel ta bayyana ranekun gudanar da sallar Gani ta bana Alfijr Labarai Sakataren Majalissar kuma Majidadin Gumel, Alhaji Murtala Aliyu …

Labarai

Dan Takarar Gwamna Abba Kabir Ya Maka Gwamna Abdullahi Ganduje A Kotu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyar NNPP Abba Kabir Yusuf ya yi karar gwamnatin Kano Abdullahi Umar Ganduje a gaban wata kotu …

Labarai

Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Baiwa kwamitin Hisbah Tallafin Miliyan Dari N100m

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi ta baiwa kwamitin Hisbah na jiha tallafin naira miliyan 100 da aka kafa shekaru 20 da suka gabata domin …

Labarai

Ma’aikatan Kula Da Zirga-Zirgar Jiragen Sama Sun Hana Tashin Jirage A Kano

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito yanayin tashi da saukar jirage ya samu tasgaro a filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano, sakamakon zanga-zanga da ma’aikatan hukamar da …

ASUU, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Kotu Tsakani F G. Da ASUU Kenan

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Masana’antu ta Najeriya ta dage cigaba da sauraron karar da gwamnatin tarayya ta shigar a gaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) kan …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Da ASUU Za Su Fafata Kotun Masana’antu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …

Labarai

NiMet Tayi Hasashen Samun Tsawa, Mamakon Ruwan Sama, Ambaliya Na kwanaki 3, a Najeriya

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

 Hukumar kula da yanayi ta Najeriya, NiMet, ta yi hasashen tsawa da ruwan sama daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar. Alfijr Labarai  An …

Labarai

‘Yan Najeriya miliyan 60 da ke fama da tabin hankali

Posted onSeptember 11, 2022

Alfijr ta rawaito Farfesa Taiwo Obindo, shugaban kungiyar likitocin masu tabin hankali a Najeriya (APN), ya ce sama da ‘yan Najeriya miliyan 60 ne ke …

Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutane 3 Ta Kuma Lalata Gidaje 1,453 A Jihar Bauchi

Posted onSeptember 11, 2022

Alfijr ta babban Daraktan Hukumar kare Muhalli ta Jihar Bauchi, BASEPA, Ibrahim Kabir ya tabbatar da mutuwar mutane 3 sakamakon ambaliyar ruwa da ta lalata …

Labarai

Jam iyyar ADP Ta Kori Koguna Saboda Ƙin Biyayya Ga Takarar Shaaban Sharada

Posted onSeptember 11, 2022

Alfijr ta rawaito jam’iyyar Action Democratic Party, ADP, ta kori Nasiru Koguna, ɗan takararta na gwamna a Kano, saboda ƙalubalantar maye gurbinsa da Hon Shaaban …

Labarai

Wani Mutum Ya Kashe Sabuwar Amarya, Ya Kuma Ƙone Mijinta A  Adamawa 

Posted onSeptember 11, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito wani mutum a jihar Adamawa, Ibrahim Muhammadu, ya shiga hannun jami’an ‘yan sanda bisa zarginsa da kona wata sabuwar amarya da mijinta …

Labarai, Saudi Arabia

Saudiyya Ta Kama Mutane 15,568 A Cikin Mako Guda Bisa Aikata Manyan Laifuka Daban Daban

Posted onSeptember 11, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito, kimanin masu karya doka 15,568 ne suka keta dokar zama, da dokokin aiki da ka’idojin tsaron iyakoki a yankuna daban-daban na masarautar …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Haɗari Yayi Sanadin ƙonewar Mutane 20  ƙurmus

Posted onSeptember 10, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito akalla fasinjoji 20 ne suka kone ƙurmus a wani haɗari da ya afku a mahaɗar Maya/Lanlate da ke Ƙaramar Hukumar Ibarapa ta …

Posts pagination

‹ 1 … 220 221 222 223 224 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab