Kaduna, Labarai Gwamna Kaduna Ya Caccaki Kalaman Rundunar Sojan Ƙasa Kan Dalilin Jefa Bam A Taron Maulidi Posted onDecember 9, 2023December 9, 2023 Gwamnan Kaduna ya nuna rashin jin daɗinsa da kalaman hedkwatar tsaro cewa ‘yan bindiga ne suka saje da mutane a kauyen Tudun Biri. Alfijir labarai …
Kaduna, Labarai Ganganci! Jirgi Ya Jefa Wa Masu Taron Mauludin Annabi Bom A Kaduna Posted onDecember 4, 2023December 4, 2023 Ana fargabar harin bom din jirgin sojin ya hallaka mutane sama da 30 a wurin taron Mauludi a kusa da filin jirgin sama na Kaduna …