Yadda Buhari Da Ƴan Takarar Shugaban Ƙasa Suka Kaɗa Kuri’unsu

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi zaɓe a mazabarsa tare da mai dakin sa, bayan dankwala wane ya daga kuri’arsa sama ya nunawa duniya wanda ya zaba.

Haka sauran yan takararkarin suma sun yi nasu zaɓukan a mazabunsu tare da iyalansu.

Babban fatanmu shine ayi zabe lafiya a gama lafiya.

Allah ya bamu shugaban da zai jikan al’umma, Allah kada ka barmu da zabin mu.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/KrigvNKcneVBHxctLUQ0ux

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *