Gwamnatin Jihar Kano Ta Sanya Dokar Hana Fita Awa 24 A jihar

FB IMG 1718952790419

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ne ya sanar da sanya dokar hana fita ta awa ashirin hudu 24h a jihar.

Hakan ya biyo bayan yadda a yayin zanga-zangar magance yanwa da fatara a kasar ya koma sace sace da tarzoma.

Wannnan dalilin ne ya sanya Gwamnan kanon bin takwaransa na Borno wajen sanya dokar hana fita, domin a sami damar shawo kan matsalar.

Karin Bayani na nan tafe…

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *