Allah ya yiwa Kwararriya kuma shaharriyar yar Jarida mai Karanta labarun kasa a tashar yalabijin din NTA, Hajia Aisha Bello Mustapha rasuwa a daren Lahadi.
Za a yi jana’izarta yau Litinin a masallacin kasa dake Abuja, bayan idar da Sallar Azahar.
Allah ya jikanta da rahama Allah ya gafarta mata
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H47OrRBUPHYEeNqV0vwlQp