Shugaba Tinubu ya sake nada sabbin mukamai mutane 8

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin manyan sakatarorin gwamnatin tarayya (FCTA).

Alfijir Labarai ta rawaito an bayyana nadin ne a wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar, Ajuri Ngelale ya fitar.

Wadanda aka nada sune kamar haka:

1. Mr. Bitrus L. Garki

Secretary, Area Council Services Secretariat

2. Lawan Kolo Geidam

Secretary, Agriculture and Rural Development Secretariat

3. Mr. Danlami hayyo

Secretary, Education

4. Dr. Adedolapo A. Fasawe

Secretary, Health and Human Services Secretariat

5. Barrister Salman Dako

Secretary, Legal Services Secretariat

6. Barrister Chinedum Elechi

Secretary, Economic Planning, Revenue Generation and PPP

7. Arch. Uboku Tom Nyah

Secretary, Transportation Secretariat

8. Alhaji Muntari Abdulkadir

Secretary, Social Development Secretariat

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@musa_bestseller

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai  👇

https://chat.whatsapp.com/FNim39ly65N2CzcTt8FgWb

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *