Bayan dogon jiran da ‘yan Najeriya suka yi, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, a ranar Alhamis, ya gabatar da jerin sunayen ministocin Tinubu a gaban majalisar dattawa.
Gbajabiamila, wanda shi ne tsohon kakakin majalisar wakilai, ya gabatar da jerin sunayen ga shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio da misalin karfe 01:19 na rana.
Daga nan ne Akpabio ya karanta jerin sunayen ministoci mutane 28.
Gasu nan…
- Abubakar Momoh
- Amb Yusuf Maitama
- Arc Ahmad Dangiwa
- Barr Hannatu Musawa
- Cheif Uche Nnachi
- Dr. Beta Udoh
- Dr. Doris anniche
- Dave Umahi
- Exenwa Wike
- Muhammad Badaru Abubakar
- Nasir Ahmad Elrufai
- Rt Hon Ebiribe
- Hon Onyochuwecha
- Hon. Oludimi Tunji Ojo
- Hon Stella
- Oju Kennedy
- Mr Bello Muhammad
- Mr Dele Alake
- Lateef Fabemi
- Muhammad Idris
- Elawale Edu
- Waheed Adebayo
- Mrs Eman Sulaiman
- Prof Ali Pate
- Prof Joseph
- Sen Abubakar Kyari
- Sen. John Enoh
- Sen Sani Abubakar Danladi
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
Facebook. Alfijir Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb